Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

An Bankado Maboyar Wasu Da Ake Zargi Da Satar Mutane A Legas

by Muhammad
January 13, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Satar Mutane
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

An gano wani da ake zargi da garkuwar, satar mutane da kuma yin tsafi a cikin wani rami a yankin Sari-Iganmu da ke Legas, a kan babbar hanyar Orile-Badagry. Sassan jiki da kayan hade-hade kamar kayan makaranta, karama safa, damara da sauransu, an ruwaito cewa an same su a cikin wani kogo. Ramin yana gaban Makarantar Sakandaren Araromi, wata makaranta dake tsakiyar unguwa a cikin jama’a.

samndaads

Rahotanni na nuni da cewa mutum biyun da aka kama a cikin ramin sun kone kurmus yayin da aka ce an mika wasu biyu zuwa ofishin ‘yan sanda na Orile-Iganmu. Wasu majiyoyi daga yankin, sun ba da haske kan yadda aka gano wurin, suna cewa wata yarinya mai sayar da burodi tana ta shawagi a kan babbar hanyar da misalin karfe 5 na yamma a ranar Lahadi lokacin da ta hango wasu maza suna yawo da zarto a cikin ramin.

An ce yarinyar ce ta yi kururuwar da ta sanya matasa suka shiga wurin.

An gano cewa mazaunan sun ci gaba da bincike a rami a ranar kuma sun sake kama wasu mutum biyu da ake zargi – wani saurayi da dattijo – yayin da aka gano sassan jikin mutum a wurin.

“Sun banka wa matashin wuta suka ceci wannan dattijo, wanda suke ganin zai ita fadar abin da ke faruwa a wurin. An mik shi ga jami’an hukumar kula da makwabta ta jihar Legas. Sun samu  Naira 17,00 a dunkule a wurinsa daga nan suka tafi da shi ofishin ‘yan sanda. An samu sassan jikin da kuma kawunan mutane a cikin ramin. ” In ji wata majiya.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

An Cafke Dan Nijeriya Bisa Mutuwar Wata Lauya A Nairobi

Next Post

’Yar Shekara 18 Ta Banka Wa Masoyinta Wuta Yana Barci

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Wuta

’Yar Shekara 18 Ta Banka Wa Masoyinta Wuta Yana Barci

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version