Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

An Bayar Da Alluran Rigakafin COVID-19 Sama Da Biliyan 1.5 A Sin

by
10 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
An Bayar Da Alluran Rigakafin COVID-19 Sama Da Biliyan 1.5 A Sin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa

Ya zuwa jiya Alhamis, an baiwa al’umma alluran rigakafin cutar COVID-19 sama da biliyan 1.5 a kasar Sin.

Hukumar kiwon lafiyar kasar wadda ta bayyana hakan, ta ce ya zuwa ranar 8 ga watan nan na Yuli, adadin nau’o’in rigakafin COVID-19 na kasar Sin 22 ne suka shiga matakin yin gwaji kan mutane. Kuma tuni aka baiwa wasu 4 izinin shiga kasuwa, yayin da wasu 3 suka samu izinin yin amfani da su a mataki na gaggawa a cikin kasar.

Labarai Masu Nasaba

Kasuwannin Shanghai Suna Dawowa Bakin Aiki Bisa Matakai Daban Daban Tun Daga Yau

Hukumar Kididdigar Sin: Za A Daidaita Tasirin Da COVID-19 Ke Haifarwa Tattalin Arzikin Kasar

Da farko dai an kaddamar da gangamin yiwa al’ummar Sinawa da shekarun haihuwar su suka haura 18 ne rigakafin cutar ta COVID-19, inda ya zuwa tsakiyar watan nan na Yuli kuma, wasu lardunan kasar, da yankuna, da birane suka ayyana shirin su na kaddamar da yiwa yara, dake tsakanin shekaru 12 zuwa 17 rigakafin na COVID-19. (Saminu)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Sin Na Fatan WHO Za Ta Gudanar Da Aikin Gano Asalin Cutar COVID-19 Bisa Adalci

Next Post

An Fara Gasar Olympics Ta Duniya

Labarai Masu Nasaba

Kasuwannin Shanghai Suna Dawowa Bakin Aiki Bisa Matakai Daban Daban Tun Daga Yau

Kasuwannin Shanghai Suna Dawowa Bakin Aiki Bisa Matakai Daban Daban Tun Daga Yau

by CMG Hausa
12 hours ago
0

...

Hukumar Kididdigar Sin: Za A Daidaita Tasirin Da COVID-19 Ke Haifarwa Tattalin Arzikin Kasar

Hukumar Kididdigar Sin: Za A Daidaita Tasirin Da COVID-19 Ke Haifarwa Tattalin Arzikin Kasar

by CMG Hausa
13 hours ago
0

...

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Sanarwar G7 Kan Batun Kasar Sin Karya Ce Zalla

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Sanarwar G7 Kan Batun Kasar Sin Karya Ce Zalla

by CMG Hausa
13 hours ago
0

...

Annobar COVID-19 Ba Za Ta Hana Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Yadda Ya Kamata Ba

Annobar COVID-19 Ba Za Ta Hana Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Yadda Ya Kamata Ba

by CMG Hausa
13 hours ago
0

...

Next Post
Olympic

An Fara Gasar Olympics Ta Duniya

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: