An Bayyana Dalilin Kafa Kungiyar Mawakan Arewa Mai Taken ‘13×13’
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Bayyana Dalilin Kafa Kungiyar Mawakan Arewa Mai Taken ‘13×13’

bySulaiman
3 years ago
Kungiyar

Mawakan arewa sun kafa wata sabuwar kungiya da suka yi wa sunan tatin-tatin (13×13) domin taimaka wa sassan ci gaban al’umma.

A cikin wata sanarwa daga sakataren kungiyar, Hashim Abdallah, an bayyana cewa, “Kungiya ce da mutum 13 suka samar da ita kuma alkhairi ce ga al’umma kamar yadda taken tafiyar yake, da aka yi imani zai ‘yanta ‘yan Nijeriya domin samar da rayuwa mai inganci ko inganta rayuwar ta fuskoki daban-daban gaba da siyasa ko wakar siyasa ko kamfe. Ba ta da wani makiyi sai makiyin al’umma. A dalilin hadafi na ‘yanta kasa, lallai 13×13 ta kafu ne mahadi-ka-ture wato har illa mashaAllahu.

  • Gwamnonin APC Suna Goyan Bayan Osinbajo A Zaben Fidda Gwani

“Wannan yunkuri ne da manufar dago da masu fasaha da masu baiwa, daga mawaka, marubuta jaruman fim, ‘yan wasan kwaikwayo ko dago da darajar wadannan masu fasaha a kowane fage na basirar da Allah Ya ba su a siyasa ko waken al’uma ko wa’azi ko don harshe wato adabi a dunkule. Yunkurin na da manufar nuna kimarsu ko irin rawar da suke takawa ko za suke takawa fiye da gaban a aikin fasahar ko bayan wannan baiwa, abubuwan da suka hada da neman cigaban al’uma kuma domin tallafa wa al’umar da ciyar da ita gaba, bisa jagorancin manyan mawaka da sauran masu fasaha da basira da kafatanin masu ruwa da tsaki a wannan fagage da aka ambato. Tafiyar harkar nau’ukan adabi domin adibai da janibinsa.

“Yana da muhimmanci mu fahimci tafiyar ba ta siyasa ba ce, kuma za a iya cewa tafiyar ta siyasa din ce domin akwai tunanin ceto kasar da fafutukar samuwar shugabanni nagari a kowacce jam’iyya kuma bisa yarjejeniya da fafutukar talakawa da yarjewarsu domin ake cika musu alkawari da samar da shugabanni nagari, domin wayar da su domin wayar da su kan manufofin nusar da su muhimmanci irin nasu, a matsayin gudumawar mawaka.

Wannan kungiya tana da shugabanci mataki-mataki, kuma shugaba na kasa shi ne, Dauda Kahutu Rarara da Kwamitin gudanarwar jihohi na kasa karkashin babban mawaki ElMu’az Birniwa. Babban marubucin fina-finai Ibrahim Birniwa ya kasance shi ne mataimakin shugaban kwamitin siyasa na kasa da sauransu.” In ji sanarwar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano
Nishadi

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana
Nishadi

An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana

October 4, 2025
Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa
Nishadi

Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

September 28, 2025
Next Post
Babu wata Yarjejeniya Da Aka Gindaya Cewa Za A Ba Tinubu Shugaban Kasa Bayan Buhari -Yerima

Babu wata Yarjejeniya Da Aka Gindaya Cewa Za A Ba Tinubu Shugaban Kasa Bayan Buhari -Yerima

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version