Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

An Bayyana Dandalin FOCAC A Matsayin Ingantacciyar Hanyar Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afrika

by
6 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Dandalin FOCAC
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

 

Wani sharhi da kafar yada labarai ta Amurka ta wallafa, ya bayyana dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afrika FOCAC, a matsayin wanda ya tabbatar da zama ingantaccen tsarin hadin gwiwar yankuna tsakanin Sin da Afrika.

Labarai Masu Nasaba

Manyan Jami’an Diflomasiyya Na Kasashen Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Kara Cudanya Maimakon Katse Hulda Mafita Ce Ga Tattalin Arzikin Duniya

Cikin wani sharhin, wanda aka wallafa a shafin intanet na kafar The Diplomat, marubucin wato Njumbe Smith, ya ce dandalin FOCAC ya zama daya daga cikin ingantattun tsarukan hadin gwiwa a karni na 21.

Njumbe Smith, dake karatun digiri na 3 a sashen huldar kasa da kasa da harkokin al’umma na jami’ar Fudan ta kasar Sin, ya ce, dandalin na zaman daya daga cikin dandamali na farko na hadin gwiwar kasar Sin da sauran kasashe masu tasowa.

Ya ce yadda kasar Sin ta taimakawa kasashen Afrika wajen tunkarar annobar COVID-19, ya kara mata kaima a nahiyar, yana mai cewa, Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin, ta kasance mai cika alkawarin da ta dauka tun bayan kafuwarta, na samar da kayayyakin lafiya ga nahiyar Afrika. (Fa’iza Mustapha)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

FOCAC: Damar Nahiyar Afrika Ta Samun Wadata Da Ci Gaba

Next Post

INEC Ta Fitar Da Jadawalin Zabukan 2023

Labarai Masu Nasaba

Manyan Jami’an Diflomasiyya Na Kasashen Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Manyan Jami’an Diflomasiyya Na Kasashen Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

by
14 hours ago
0

...

Kara Cudanya Maimakon Katse Hulda Mafita Ce Ga Tattalin Arzikin Duniya

Kara Cudanya Maimakon Katse Hulda Mafita Ce Ga Tattalin Arzikin Duniya

by CMG Hausa
14 hours ago
0

...

Jakadan Sin Ya Yi Kira A Bada Fifiko Wajen Bunkasa Ci Gaban Yankin Sahel

Jakadan Sin Ya Yi Kira A Bada Fifiko Wajen Bunkasa Ci Gaban Yankin Sahel

by Abdulrazaq Yahuza Jere
14 hours ago
0

...

Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS

Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS

by CMG Hausa
15 hours ago
0

...

Next Post
INEC Ta Fitar Da Jadawalin Zabukan 2023

INEC Ta Fitar Da Jadawalin Zabukan 2023

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: