Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Bukaci Gwamnatin Tarayya Da Ta Kirkiro Ma’aikatar Kula Da Yankunan Da Ke Bada Wutan Lantarki (HYPPADEC)

by Muhammad
November 29, 2020
in LABARAI
1 min read
Gwamnatin Tarayya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Awwal Umar

An bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta kirkiro ma’aikatar kula da wutan lantarki ta HYPPADEC don kulawa da matsalolin rayuwar al’uumar da ke yankin.

samndaads

Shugaban kwamitin bin dokoki da kasuwanci kuma shugaban kwamitin musamman akan hukumar HYPPADEC a majalisar dokokin Neja, Kwamred Abdullahi Shaba, mai wakiltar kananan hukumomin Mokwa da Edati ne yayi kiran lokacin da yake zantawa da manema labarai a Minna.

Kwamred Abdullahi Shaba, ya cigaba da cewar wannan itace hanya mafi sauki ta yadda al’ummomin jahohi shida da ya kunshi jihar Fulato, Kebbi, da Neja, Kwara, Kogi da Binuwai zasu iya samun kulawa ta musamman akan matsalolin ambaliyar ruwa da wasu matsalolin na daban da ke damun su.

Abdullahi Shaba, wanda ya nuna rashin jin dadinsa akan mukamin shugaban hukumar da yace maimakon a baiwa jihar Neja saboda gudunmawar da ta ke baiwa tattalin arzikin Najeriya, da kuma ya kamata a ce Neja na da mambobi biyu ne a hukumar.

Yace saboda Neja ita ke da manyan madatsun da ke samar da wuta guda uku da suka hada da Kainji, Jebba da Shiroro kuma su ne suka fi samun matsalolin wadannan saboda yawan ambaliya da barnar da wadannan manyan madatsun ruwan da ke samar da wutan lantarki.

Kwamred Abdullahi Shaba, ya yabawa shugaban kasa akan yunkurin gwamnan Abubakar Sani Bello, Sakataren gwamnatin jiha, sarakuna da kuma ‘yan majalisun tarayya da kuma masu ruwa da tsaki a jihar da suka bada gudunmawa wajen ganin abinda aka dade ana nema ya samu kuma ya kara da cewar akwai wasu nasarorin na tafe.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sakarwa Kananan Hukumomi Mara Ba Zai Canja Komai Ba- Wanna

Next Post

Tsokaci A Kan ‘Telegram’ Da Yadda Ake Amfani Da Shi

RelatedPosts

NIS Ta Kaddamar Da Sansanin Karfafa Tsaron Iyakar Kasa Na 15 A Jihar Ogun

NIS Ta Kaddamar Da Sansanin Karfafa Tsaron Iyakar Kasa Na 15 A Jihar Ogun

by Yahuzajere
2 mins ago
0

A kokarinta na tabbatar da tsaron iyakokin kasar nan, Hukumar...

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

by Daurawa Daurawa
3 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Rahotonnin da suke fitowa daga fadar...

Tattabaru

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

by Muhammad
4 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mashawarci na Musamman ga Shugaban Kasa...

Next Post
Telegram

Tsokaci A Kan ‘Telegram’ Da Yadda Ake Amfani Da Shi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version