Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

An Bukaci Yi Wa Yan Kasuwar Sayar Da Abincin Dabbobi Kyakkyawan Tanadi A Shekarar 2021

by Muhammad
January 10, 2021
in RAHOTANNI
2 min read
Tanadi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Alhussain Suleiman,

Kamar yadda na yi wa masu hulda da ni a jihar Kano dama sauran jihohin kasar nan kyakkyawan tadadin kayan abincin dabbobi tare da magunguna har ma da kayan aikin Gona a shekarar da ta gabata, idan Allah ya so haka abin zai cigaba acikin sabuwar shekaran da muka shiga na 2021 da yardar Allah.

samndaads

Wannan bayani ya fito ne daga bakin shugaban kamfanin saye da sayar da abincin Dabbobi da mugungunan su har da kayan aikin gonad a sauran su mai suna HUMANE GLOBAL AGROVET dake kwanar masallaci a unguwar Na’ibawa a Kano, Alhaji Bello Abdulkadir Danhassan alokacin da yake zantawa da manema labarai a Kano.

Malam Bello Abdulkadir Danhassan  ya kara bda cewa wani abu kuma da aka samar shi ne sabon dakin gwaje gwajen cututtukan dabbobi mai zaman kan shi , wanda aka tanadi kwararrun likitoci da masana akan abin day a shafi cututtukan dabbobi, wanda nan gaba kadan ake saran gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje zai bude da yardarm Allah inji shugaban gidan sayar da abincin na HUMANE.

Alhaji Bello Abdulkadir Danhassan kan haka sai ya yi kira ga gwamnati da ta shigo domin warware matsalar da kamfonin suke fuskanta. Harkokin nomad a kiyo abune mai mai kyau da muhimmanci daya kamata acigaba da wayar da kan al’umma.

Da ya ke tsokaci akan matalolin tsaro day a addabi kasar nan kuwa sai masanin aikin gonan ya na da wuya afita daga matsalar tsaro har bsai an samarwa da matasa aikin yi da kuma sana’oin dogaro da kai. Yan’uwan shi yankasuwa kjuma su sanya tsoron Allah tare da kwatanta gaskiya acikin harkokin sun a kasuwanci, sannan har nila yau su kasance suna yin rangwame a cikin kayan da suke saidawa al’umma musamman akwai masu karamin karfi.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Hallaka Dan Shekara Bakwai A Garin Jega Bayan Karbar Kudin Fansa, Inji Mahaifin Yaron

Next Post

Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Tura Kwamiti Zuwa Sakkwato Domin Jajanta Wa Manoma

RelatedPosts

Makiyaya Ondo

Korar Makiyaya A Ondo: Cikakken Rahoton Yadda Ta Kaya Taron Gwamnoni Da Shugabannin Fulani

by Muhammad
23 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnonin Nijeriya sun kira taron gaggawa...

Kasafin 2021

Hotunan Sabbin Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Major-Gen. Leo Irabor, Chief of Defence...

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Next Post
Jajanta

Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Tura Kwamiti Zuwa Sakkwato Domin Jajanta Wa Manoma

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version