Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

An Cafke Daya Daga Cikin ‘Yan Bindigan Da Suka Kai Hari Gidan Ekweremadu

by
4 years ago
in LABARAI
1 min read
An Cafke Daya Daga Cikin ‘Yan Bindigan Da Suka Kai Hari Gidan Ekweremadu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

‘Yan bindigan da suka kai farmaki gidan Mataimakin Shugaban Majalisar Dattijai, Ike Ekweremadu, a jijjifin ranar Talata, a lokacin da Maigidan yake ciki da iyalansa, dayan su ya shiga hannu.
Uche Anichukwu, kakakin Ekweremadun ya siffanta lamarin da yunkurin kashe maigidan na shi.
Cikin wata sanarwa, Anichukwu cewa ya yi, “a cikin sadade ne maharan suka wuce masu tsaron gidan na Ekweremadu, wanda yake a Unguwar Apo, Abuja.
Anichukwu ya ce, maharan ba su yi harbi ba ne saboda gudun ankarar da jami’an tsaron da ke cikin gidan.
Ya ce, sai suka kama dan Ekweremadu din, suka tasa shi ya kai su dakin mahaifin na shi.
“A cikin dakin Sanatan ne aka shiga fafatawa, inda har ta kai ga kama daya daga cikin maharan da suke dauke da muggan makamai da kayan fasa gida komai karfin tsaron sa, inda sauran suka sami sa’an guduwa.”
“Gudan da aka kama ya ki ya bayyana komai a kan harin da kuma ‘yan’uwan na shi, don haka sai aka mika shi ga ‘yan sanda.
“In za a iya tunawa, Sanatan ya ketare rijiya da baya ne a wani yunkurin kashe shi da aka yi a Abuja, ranar 17 ga watan Nuwamba, 2015.
“Duk da cewa, an kai rahoton farmakin da aka kai ma shi na 2015 din, amma dai har yau din nan ba wanda ya sake jin wani abu a kan maganan.”

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Saraki Ya Amshi Mutum 3,000 Da Suka Bar APC Zuwa PDP A Kwara

Next Post

Jihar Neja Ta Saki Naira Biliyan Biyu Ga ’Yan Kwangila

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
1 hour ago
0

...

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan  Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

by Sulaiman Idris
3 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Kisa Kan Zargin Batanci Ga Annabi: An Tsare Wadanda Aka Kama A Gidan Gyara Hali

by
3 hours ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
4 hours ago
0

...

Next Post
Jihar Neja Ta Saki Naira Biliyan Biyu Ga ’Yan Kwangila

Jihar Neja Ta Saki Naira Biliyan Biyu Ga ’Yan Kwangila

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: