Mahdi M Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

An Cafke Mai Faci Bisa Zargin Fyade Da Kashe Matashiya A Yobe

by Mahdi M Muhammad
February 16, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
shekaru bakwai fyade
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rundunar ‘yan sandan reshen jihar Yobe a ranar Juma’a ta bayyana cewa, ta cafke wani mai suna Sani Sale, mai facin taya, wanda ake zargi da yi wa yarinya ‘yar shekara 15 fyade da kuma kashe ta a garin Gadaka da ke cikin karamar Hukumar Fika na jihar Yobe.

Kakakin rundunar, ASP Dungus Abdulkarim, ne bayyana hakan a cikin wata sanarwa a Damaturu.

samndaads

Ya ce, lamarin ya faru ne a ranar 10 ga Fabrairu da misalin karfe 7 na safe, lokacin da Sale, mai shekaru 38 da haihuwa, ya yaudari matashiyar, mai sayar da alale, zuwa gidansa da sunan zai sayi abincin.

Abdulkarim ya ce, Sale ya ci zarafin yarinyar tare da yi ma ta fyade, wanda daga baya aka tsinci gawarta a gidan wanda ake zargin, a ranar 11 ga Fabrairu.

Abdulkarim ya kara da cewa, za a mika karar zuwa CID na jihar, Damaturu, don gudanar da bincike cikin tsanaki da kuma gurfanar da shi a gaban kotu.

Kamfanin dillancin labaran Nijeriya (NAN) ya ruwaito cewa, batun fyade ya karu a kwanan nan a garin Gadaka.

A ranar 8 ga watan Fabrairu, ‘yan sanda sun kuma kama wani mai suna Faruk Mohammed da ake zargi da yi wa wata tsohuwa mai shekaru 90 fyade a yankin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Harsashi Ya Tsinke Marainan Wani Matashi

Next Post

Gwamnonin Arewa Sun Zama Cima-Zaune – Kwamared Hauwa Kabir

RelatedPosts

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

by Mahdi M Muhammad
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad A ranar Litinin da ya gabata...

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

by Mahdi M Muhammad
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Kakakin rundunar, ASP Ramhan Nansel, ya...

Makanike

Wani Mutum Ya Soke Makwabcinsa Da Kwalba

by Mahdi M Muhammad
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Rundunar ‘yan sandan reshen jihar Legas...

Next Post
Kwamared Hauwa Kabir

Gwamnonin Arewa Sun Zama Cima-Zaune – Kwamared Hauwa Kabir

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version