Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Cafke Mutum Uku Bisa Kai Hari Cocin Mahaifin Gwamna Wike

by Muhammad
November 30, 2020
in LABARAI
1 min read
Mahaifin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya

 

samndaads

‘Yan sanda sun samu nasarar cafke mutum uku bisa zarginsu da hannu a kai hari Majami’ar cocin mahaifin gwamnan jihar Ribas Nyesom Wike wato ‘Christian Unibersal Church International’.

Kakakin rudunar Nnamdi Omoni, ya shaida cewar wadanda suke zargin su na taimaka musu wajen zurfafa bincike.

A karshe mako da daddare ne dai wasu ‘yan daba da yawansu ya zarce biyar suka shiga cikin majami’ar cocin ‘CUCI’ da ke layin 25 Azikiwe Street Mile, 3 Diobu, inda suka fasa wani abun fashewa.

Lamarin da ya janyo wasu sassan cocin barnacewa da lalacewa sakamakon fashewar abun fashewar da aka sanya, hakan kuwa ya janyo fargaba a zukatan jama’an yankin.

Babu wata kungiyar da ta dauki alhakin kai wannan harin, sai dai wasu uku da ‘yan banga suka kama bisa zarginsu da hannu kan lamarin sun mika su ga ‘yan sanda ya zuwa yanzu.

Jami’an tsaron sun mamaye wurin tare da kewashi, tun bayan faruwar lamarin.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Rikici: An Kashe Mutane Shida A Kaduna

Next Post

An Sami Tashin Gobara 14 Cikin Sati Daya A Kebbi – Sani Dododo

RelatedPosts

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

by Yahuzajere
7 hours ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) da...

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Ya sanar da Mutuwar...

Sakatariyar

Sakatariyar Karamar Hukumar Da Ake Wata Guda Ba A Shige Ta Ba A Kano

by Muhammad
21 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kananan Hukumomi ne ke zaman gimshikai...

Next Post
Tashin Gobara

An Sami Tashin Gobara 14 Cikin Sati Daya A Kebbi – Sani Dododo

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version