Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Ceto Daliban Kankara 340, Inji Gwamnatin Katsina

by Muhammad
December 17, 2020
in LABARAI
1 min read
Daliban Kankara
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin jihar Katsina ta ce an samu nasarar ceto yaran makarantar sakandaren Kankara su 340 a yau Alhamis da daddare. Sakataren gwamnatin jihar Alhaji Mustapha Inuwa ne ya tabbatar da hakan, inda ya ce a yanzu haka ana hanyar kai yaran birnin Katsina daga garin Tsafe na jihar Zamfara da ke makwabtaka da jihar.

 Ya kara da cewa a daren yau za a tarbe su a Katsina bisa kulawar jami’an tsaro, sannan a gobe Juma’a Shugaba Buhari zai gana da su a birnin Katsina. Nisan tafiya daga garin Tsafe na Zamfara zuwa birnin Katsina ya kai kilomita 213, tafiyar da za ta dauki sa’a kusan uku saboda rashin kyan hanya.

samndaads

A ranar Juma’ar da ta gabata ne wasu yan bindiga suka dirar wa makarantar kimiyya ta kwana ta maza da ke garin Kankara inda suka yi awon gaba da yara kusan 400. Kwana hudu bayan haka sai shugaban kungiyar Boko Haram Abubakar Shekau ya fitar da sako yana ikirarin sace yaran. Ko a ranar Alhamis da rana ma kungiyar Boko Haram din ta fitar da wani bidiyon daliban.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Dawowan Korona: Gwamnatin Neja Ta Rufe Makarantun Jihar

Next Post

Bude Iyakokin Tudu: NIS Ta Yi Gargadi Game Da Bin Dokokin Shige Da Fice

RelatedPosts

A duniyar Nijeriya ta yanzu, da yawan mutane da ma masu lura da al’amuran yau da kullum su na kallon gudanar da zabukan kananan hukumomi

Abubuwan Al’ajabi A Zaben Kananan Hukumomin Kano

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Kuri’un Da Aka Kidaya Sun Haura Na Zaben Gwamna A...

Ranar Bude Makarantu

Korona: Har Yanzu Babu Ranar Bude Makarantu A Jihar Kaduna

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

 Dukkanin makarantun Firamare da na sakandari da suke jihar Kaduna...

Kwalejin Kimiyya

Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Kwalejin Kimiyya Ta Farko A Borno

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Ranar Litinin Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya kai...

Next Post
Bude Iyakokin Tudu: NIS Ta Yi Gargadi Game Da Bin Dokokin Shige Da Fice

Bude Iyakokin Tudu: NIS Ta Yi Gargadi Game Da Bin Dokokin Shige Da Fice

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version