Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

An Dakatar Da Jigilar Jirgin Kasa Saboda Barazanar ‘Yan Bindiga

by
7 months ago
in MANYAN LABARAI
1 min read
An Dakatar Da Jigilar Jirgin Kasa Saboda Barazanar ‘Yan Bindiga
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Barazanar ‘Yan Bindiga ta sa hukumar jiragen kasa ta Nijeriya ta tsayar da jigilar jirgin kasa a yau, wannan matakin ya biyo bayan sanya nakiya da ‘yan bindigar suka yi a kan hanyar jirgin kasan, a tsakanin Kaduna da Abuja, wanda hakan ya yi sanadiyyar lallata layin dogon. Bayan sanya nakiya, ‘yan bindigar sun budewa jirgin wuta, a kokarinsu na tsayar jirgin.

A jiya Laraba ma sai da ‘yan bindigar suka sanyar nakiya a kan layin dogon, kuma nakiyar ta fashe, inda saura kadan jirgin ya tintsire, sannan suka bude wuta, da safiyar yau Alhamis ma sun kuma yadda suka da yammacin jiya Laraba, amma basu samu nasarar tsaida jirgin ba. An ce lamarin ya faru ne a kusa da garin Rijana da ke jihar Kaduna.

Hukumar NRC mai kula da jigilar jiragen ta tura sakonni ta manhajar da ake sayen tikitin jirgin kasan, inda ta bayyana cewa yau babu wata jigila da jirgin zai sake yi, har sai hukumomin sun shawo kan wasu matsaloli, duk da basu bayyana wasu matsaloli bane, amma hakan baya rasa na saba da barazanar ‘yan bindigar. Cikin wanda abin na yau Alhamis ya rutsa da su, hara Sanata Shehu Sani, inda ya bayyana a shafinsa na Facebook, cewar sun tsallake rijiya da baya, yayin da ‘yan bindiga suka farmaki jirgin kasa karo na biyu a cikin kwama daya.

Labarai Masu Nasaba

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Za Mu Tabbatar Da Jam’iyyar APC Ta Hau Sabon Mataki A Jhar Katsina – Bala Abu Musawa

Next Post

An Kashe Mutum 888, An Yi Garkuwa Da 2,553 Cikin Wata 9 A Kaduna

Labarai Masu Nasaba

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
1 week ago
0

...

Kilisa

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
3 weeks ago
0

...

NSCDC

‘Yansanda Sun Lakada Wa Kwamadan NSCDC Na Jihar Imo Duka

by Khalid Idris Doya
3 weeks ago
0

...

Bana

A Shirye-shiryen Karamar Sallar Bana…

by Abdullahi Muh'd Sheka and Bello Hamza
3 weeks ago
0

...

Next Post
el-Rufai

An Kashe Mutum 888, An Yi Garkuwa Da 2,553 Cikin Wata 9 A Kaduna

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: