Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Daure Dalibai Biyu Wata 18 A Gidan Yari Saboda Satar Na’urar Sadarwa A Jos

by Muhammad
February 21, 2021
in LABARAI
1 min read
Na'urar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Wata kotun yanki da ke unguwar Kasuwan Nama na garin Jos a jihar Filato ta yankewa wasu dalibai biyu hukuncin zama a gidan yari na tsawon wata 18 saboda kama su da laifin satar wasu na’urorin sadarwa wadda aka kiyasta kudin su ya kai Naira 41,000.

‘Yan sanda sun tuhumi Istifanus Amos da Jonathan Ayuba da laifin hada baki da sata, wasu alkalai biyu,  Ghazali Adam da Hyacinth Dolnaan, suka yanke wa Amos da Ayuba hukuncin bayan da suka amsa aikata laifin su, Alkalan sun kuma basu zabin biyan tarar Naira 30,000 kowannen su.

Alakan sun kuma bayyana cewa, hukuncin zai zama darasi ga suran al’umma masu shirin fada wa cikin irin wannan halayyar na sata.

Gokwat ya kuma kara da cewa, wadanda aka yankewa hukuncin sun balla ofishin ne in suka sace kayan da aka kiyasta ya kai na Naira 41,000 .

Ya ce, laifin ya saba wa sashi na 59 da 334 da kuma 272 na dokokin Fanedt Kot na jihar Filato.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shekara Daya Da Fara Fitowa: Gudumawar Jaridar NATIONAL ECONOMY Ga Tattalun Azikin Nijeriya

Next Post

Kotu Ta Daure Wani Mai Gyaran Takalmi Wata 18 Saboda Satar Wayar Hannu Jos

RelatedPosts

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

by Sulaiman Ibrahim
17 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Mai Shari’a Sylvester Ngwuta, alkalin kotun koli...

Tinubu Ya Bukaci Matasa Su Nisanci Bangar Siyasa

by Muhammad
24 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Jagoran jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya...

E Call

Shirin Kula Da Zirga-zirgar Manyan Motoci Na ‘E-Call’ Zai Kawo Karshen Cunkoso A Tashar Jiragen Ruwan Nijeriya -Hadiza Bala Usman

by Muhammad
1 day ago
0

By Bello Hamza, An tabbatar wa masu hulda da tashoshin...

Next Post
Kotu

Kotu Ta Daure Wani Mai Gyaran Takalmi Wata 18 Saboda Satar Wayar Hannu Jos

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version