An Fara Kashe Kudi A Firimiyar Ingila
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Fara Kashe Kudi A Firimiyar Ingila

bySulaiman and Abubakar Sulaiman
1 year ago
Ingila

Kawo yanzu dai tuni kungiyoyin Premier League suka kashe kudi da yawa a kwana hudu a bana, an yi cinikin Fam miliyan 210.5 fiye da abin da aka kashe a watan Janairun wannan shekarar.

Kungiyoyi da yawa sun yi ciniki tun kafin ranar Lahadi, inda ranar Litinin aka sanar da wadanda aka dauka da wadanda aka sayar da kuma wadanda kungiyoyinsu ba za su kara musu sabon kwantiragi ba.

  • Yadda Rangers Ta Lashe Gasar Firimiyar Nijeriya 
  • Yadda Aka Kafa Tarihi A Gasar Firimiyar Ingila Da Aka Kammala

To amma kungiyoyin sun yi kokarin kauce wa debe musu maki, idan ba su kashe kudi daidai samu ba, wa’adin da ya cika ranar 30 ga watan Yuni kamar yadda hukumar kula da gasar firimiya ta tsara.

Sai a ranar Juma’a 30 ga Agustan 2024 za a rufe kasuwar saye da sayar da ‘yan kwallo, tuni kuma kungiyoyin suka tsara yin cefanen ‘yan wasa da wuri kamar yadda aka saba duk shekara.

Kungiyoyin da suka fi yin cefane tun daga ranar 14 ga watan Yuni da aka bude kasuwar saye da sayar da ‘yan kwallo, sun hada da Aston Billa da Eberton da Chelsea da kuma Newcastle United.

Aston Billa ta sanar da faduwa a kasuwanci na Fam miliyan 119m tun daga 31 ga watan Mayun, 2023, hakan ya sa ta cefanar da wasu ‘yan wasa don kar ta karya ka’ida kuma ta fuskanci fushin hukuma.

An kwashe maki shida a Eberton a kakar da ta wuce, bayan karya doka da ta yi har karo biyu, yayin da Chelsea ta kashe Fam biliyan daya tun bayan da Todd Boehly ya mallaki kungiyar a shekarar 2023.

Yawancin cinikin Chelsea kan kwantiragin kaka shida ta dunga yi, wadda ta dunga raba yadda take biya kudin da ta sayi dan wasa, hakan ya sa ba ta karya dokar kashe kudi daidai samu ba.

Wasu rahotannin sun ce Newcastle ta haura da Fam miliyan 50 na ka’ida a ranar Asabar da safe, hakan ya sa ta dauki mataki kafin a same ta da laifin da za a kwashe mata maki.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane
Wasanni

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni
Wasanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar
Wasanni

Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar

October 6, 2025
Next Post
Tsakanin Soyayyar Da Mace Ta Nema Da Wadda Namiji Ya Nema, Wacce Ta Fi Karko?

Tsakanin Soyayyar Da Mace Ta Nema Da Wadda Namiji Ya Nema, Wacce Ta Fi Karko?

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version