Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

An Fara Shirye-shiryen Koma Wa Gasar Champions League

by Abba Ibrahim Wada
February 11, 2021
in WASANNI
2 min read
Champions League
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A sashen gasar cin kofin zakarun Turai na Uefa Kama daga mako na sama daga ranar 16 ga wannan wata da muke cikin ne kungiyoyin da suka samu tikitin shiga gasar da suka hada da RB Liepzig da zata kece raini da kungiyar Liverpool sannan kuma kungiyar kwallon kafa ta PSG za ta fafata da Barcalona.

Ranar 17 ga wannan wata da muke cikin sa ne Fc Porto za ta kece raini da kungiyar Jubentus wadda dan wasa Cristiano Ronaldo yake jagoranta ya yinda Sebilla za ta fafata da kungiyar Borussia Dortmund

Kuma gaba dayan su masu horar da wadanan kungiyoyi, kama daga Julian Nagelsmann mai horar da RB Liepzig da Jurgen Klopp na Liverpool da Mauricio Pochetino na PSG da Ronald Koeman na Barcalona da Segio Conceicao na Fc Porto da Andrea Pirlo na Jubentus da Julien Lopetegui na Sebilla sai Edin Terzic daga Borussia Dortmund sun dauki hanyar ganin kungiyoyin sun samu nasarori a wannan gasa.

Itama kungiyar kwallon kafa ta Manchester City za ta buga wasan zagaye na biyu a gasar ta cin kofin zakarun turai wato Champions League da kungiyar kwallon kafa ta Borussia Monchengladbach ta kasar Jamus amma a kasar Hungary.

Borussia za ta karbi bakuncin Manchester City a wasan farko a matakin gidanta ranar 24 ga watan Fabrairu a Fuskas Aarsena da ke Budapest a fafatawar kungiyoyi 16 da suka rage a gasar ta bana.

Shi ma wasan da Liverpool ya kamata ta fafata da RB Leipzig a Jamus za’a yi shi a Hungary sannan kungiyoyin biyu za su kara ranar 16 ga watan Fabrairu, sannan Liverpool ta karbi bakuncin wasa na biyu itama Manchester City za ta yi wa Borussia masauki a fafatawa ta biyu ranar 16 ga watan Maris a Ingila.

SendShareTweetShare
Previous Post

Batun Tafiyar Messi PSG Na Sake Fitowa Fili

Next Post

Wani Magidanci Ya Yanke Hannayen Matarsa Saboda Ta Kasa Haifa Masa ’Ya’ya

RelatedPosts

Arteta

Arteta Ya Mayarwa Da Paul Merson Martani

by Abba Ibrahim Wada
2 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mikel Arteta, ya mayarwa...

Tuchel

Kowane Wasa A Ingila Mai Wahala Ne –Thomas Tuchel

by Abba Ibrahim Wada
3 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Thomas Tuchel, ya bayyana...

Alaba

Real Madrid Tana Cigaba Ta Tattaunawa Da Alaba

by Abba Ibrahim Wada
3 hours ago
0

Rahotanni daga kasar Sipaniya sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa...

Next Post
Wani Magidanci Ya Yanke Hannayen Matarsa Saboda Ta Kasa Haifa Masa ’Ya’ya

Wani Magidanci Ya Yanke Hannayen Matarsa Saboda Ta Kasa Haifa Masa ’Ya’ya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version