Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

An Gudanar Da Taron Addu’o’in Neman Zaunar Da Nijeriya Lafiya A Legas

by
7 months ago
in RAHOTANNI
1 min read
Lafiya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Bala Kukkuru,

Sarkin al’ummar hausawa mazauna yankin karamar hukumar Aja da ke cikin birnin Legas, Alhaji Ibirahim Goma ya gudanar da taron yin adduo’in nema wa Nijeriya karin zaman lafiya da kuma walimar taya shi murnar karuwar aure da ya samu a garin Adamawa bayan kwanakin baya, an kuma gabatar da addu’oin ne a a gidan Filawa Abraham Adesoya ta unguwar Aja a ranar Lahadi da ta gabata.

Taron wand ya kunshi malamai da Sarakunan al’umma daban-daban da sauran al’umma mazauna wadansu unguwarni a cikin birnin Legas, Malam Mohammed Limamin fadar sarkin hausawan Aja shi ne ya jagoranci sauran malamai suka gudanar da adduo’in guda biyu.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

Fashewar Gas A Kano: Ministar Jinkai Ta Nemi A Dauki Matakan Riga-kafi

Mahalarta taron sun hada da Sarkin Barebarin Jihar Legas, Alhaji Mele Abacha da Alhaji Ummaru Zannan Festak da Sarkin Barebarin unguwar Igwafo da Sarkin Hausawan Mile12, Alhaji da sauran sarakunan al’ummar hausawa da suka fito daga unguwarni  daban daban na cikin birnin Legas, bayan malamai sun kammala adduoin guda biyu ne Sarkin Barebarin Jihar Legas Alhaji Mele Abacha ya Isar da sakonsa da fatan alheri ga Sarkin Hausawan Aja Alhaji Ibirahim Goma da kwamitin da ya shirya wannan taro na gudanar da adduoin guda biyu karshe yayi kira ga masu hannu dashuni dasu rika shirya taro na gudanar da irin wadannan adduoin na nemar ma Nijeriya Karin zaman lafiya.

Sarkin al’ummar hausawan mazauna unguwar ta Aja Alhaji Ibirahim Goma ya mika godiyarsa ga dukkan wadanda suka samu halartar taron.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Tsaraba Daga Masallacin ‘Hagia Sophia’ Da Ya Taba Zama Majami’a Tsawon Shekara 916

Next Post

An Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kokari Wajen Sauke Nauyin Al’ummar Kasa

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

by Ahmed Muhammad Dan'asabe
1 day ago
0

...

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

Fashewar Gas A Kano: Ministar Jinkai Ta Nemi A Dauki Matakan Riga-kafi

by
2 days ago
0

...

Baki Biyu Bai Dace Da Matsayin Amurka Ba

Baki Biyu Bai Dace Da Matsayin Amurka Ba

by CMG Hausa
2 days ago
0

...

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

by
3 days ago
0

...

Next Post
Al'ummar

An Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kokari Wajen Sauke Nauyin Al’ummar Kasa

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: