Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

An Gurfanar Da Dalibin Da Ya Saci Waya A Kotu

by
4 years ago
in MANYAN LABARAI
1 min read
Kotun Da’ar Ma’aikata CCT Za Ta Saurari Kararraki A Bauchi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

An gurfanar da wani dalibi mai suna Patrick Moses dan shekaru 23 a  kotun dake zama a Kuje Abuja, bisa zargin satar waya kirar Tecno, wanda kudin ta ya kai Naira 80,000, Moses wanda yake Anguwar Grade da zama, zai fuskanci tuhumar laifukka biyu, wato laifin sata dana shiga gida ba bisa ka’ida ba.

 

Dan sanda mai shigar da kara, Doris Okoroba ya shaida wa kotu, yadda Mista Alfa Sule ya kawo musu karar Patrick a ofishin su dake Kuje a ranar 10 ga watan Oktoba, ya bayyana yadda Moses ya shiga gidan Sule ba bisa ka’ida ba, inda ya sace mishi waya, amma anyi nasarar cafke shi a lokacin da yake kokarin siyarda wayar ga wani mai gyaran waya.

Labarai Masu Nasaba

Etteh: EFCC Ta Saki Tsohowar Kakakin Majalisar Wakilan Nijeriya

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

 

ADVERTISEMENT

Mai shigar da kara yace laifukkan sun saba da sashe na 287 da 326 na dokar shara’a, amma wanda ake zargin ya musanta duk tuhumar da ake mishi, a karshe alkali ya bada belin wanda ake zargin a kan kudi Naira 50,000, da kuma wanda zai tsaya a maimakon wanda ake zargin, daga bisani an daga karar zuwa ranar 27 ga watan Nuwamba.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yar Shekaru 20 Ta Kai Mahaifinta Kotu Sanadiyar Hanata Auren Masoyinta

Next Post

Akwai Laifin Gwamnati Wajen Lallacewar Tarbiyya –Rabaran Odetoyinbo  

Labarai Masu Nasaba

Patricia Etteh: EFCC Ta Cafke Tsohuwar Shugabar Majalisa Kan Badakalar Kudade

Etteh: EFCC Ta Saki Tsohowar Kakakin Majalisar Wakilan Nijeriya

by
2 days ago
0

...

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

by Bello Hamza
3 days ago
0

...

Sanatoci

Batancin Addini: “A kafa Dokar Kiyaye Martabar Annabawa A Nijeriya”

by Sabo Ahmad
3 days ago
0

...

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
2 weeks ago
0

...

Next Post
Akwai Laifin Gwamnati Wajen Lallacewar Tarbiyya –Rabaran Odetoyinbo   

Akwai Laifin Gwamnati Wajen Lallacewar Tarbiyya –Rabaran Odetoyinbo  

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: