Bello Hamza">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Gurfanar Da Makanike A Gaban Kotu Bisa Lafin Satar Wayar Hannu

by Bello Hamza
December 20, 2020
in LABARAI
1 min read
Makanike
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An gurfanar da wani makanike mai suna Idris Bashir mai shekara 28 a duniya a gaban kotun yanki mai daraja ta daya dake karu a yankin Abuja bisa lafin satar wayar hannu.
Wanda ake zargin mazaunin unguwar Lugbe, Abuja, yana fuskantar tuhumar shiga wuri ba tare da izini ba da kuma sata, ya dai musanta aikata laifin a yayin da aka karanto masa laifin.
Mai gabatar da karar, Ayotunde Adeyanju, ya bayyana wa kotun cewa, wata ne mai suna Joy Ugbor da ke FHA Karu, Abuja, ta kai rahoton lamarin a ofishin ‘yan sanda da ke Karu ranar 17 ga watan Nuwamba.
“Ta bayyana cewa, a wannan ranar ne tana zaune a cikin shagon ta rike da wayar ta kirar Gionee F250 da aka kiyasata kudinsa ya kai N60,000, inda wanda ake zargin ya shigo ya dauki wayar ya hau mashin dinsa ya gudu da ita, bayan an bi shi ne aka samu nasarar kama shi,” inji Adeyanju.
Ya kuma bayyana cewa, laifin ya saba wa sashi na 348 da 288 na dokar fanal cot.
Alkalin kotun, Inuwa Maiwada, ya bayar da belin wanda ake zargin akan kudi N100, 000 ya kuma daga karar zuwa ranar 3 ga watan Fabrairu don ci gaba da sauraron shari’a.

SendShareTweetShare
Previous Post

Boko Haram Sun Yi Garkuwa Da Matafiya 35 A Kan Hanyar Damaturu-Maiduguri

Next Post

Yadda Aka Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomin Jihar Gombe

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Bello Hamza
4 hours ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Bello Hamza
11 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Bello Hamza
11 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post
Kananan Hukumomin Jihar Gombe

Yadda Aka Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomin Jihar Gombe

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version