Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

An Jinjinawa Gwamna Sule Na Nasarawa Bisa Zabar Kwararru A Matsayin Kwamishinoninsa

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Wata kungiyar mai suna ‘Gade Development and Cultural Association,’ wato GDCA ta jinjinawa gwamnan Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bisa zabar kwararru domin ba su mukami a matakai daban-daban a jihar.

A takardar da shugaban kungiyar na kasa ya fitar, Danladi-Ibn Uman, ya ce kungiyarsu ta jinjinawa Gwamnan bisa zabar mutane masu mutunci a cikin tawagar gwamnatinsa. Ya ci gaba da cewa; kungiyar GDCA ta ga hangen nesan gwamnan bisa zabar kwararru a matsayin Kwamishinoninsa da kuma masu ba shi shawarwari da masu taimaka masa.

Sannan har wala yau, GDCA sun taya wadanda aka bai wa mukaman murna, inda suka yi musu addu’ar fatan alheri da kuma kariyar Allah wajen gudanar da ayyukansu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Ganduje Ta Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 A Kano

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Zaben Gwamnan Kogi: INEC Ta Aika Da Kwamishinonin Zabe

Next Post

Rana Ba Ta Karya, Sai Dai Uwar Diya Ta Ji kunya

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Ganduje Ta Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 A Kano

Gwamnatin Ganduje Ta Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
22 mins ago
0

...

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
6 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
18 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
1 day ago
0

...

Next Post
Rana Ba Ta Karya, Sai Dai Uwar Diya Ta Ji kunya

Rana Ba Ta Karya, Sai Dai Uwar Diya Ta Ji kunya

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: