Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

An Kama Sojan Da Ke Kai Wa ‘Yan Ta’adda Kayan Sojoji A Zamfara

by Sulaiman Ibrahim
March 5, 2021
in LABARAI
1 min read
Garkuwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

“An kama wani jami’in soja da budurwarsa kwanan nan da suke taimaka wa ’yan ta’adda da kakin soji.”

Mataimakin Shugaban Ma’aikata na Gwamnatin Bello Muhammad Matawalle, Dokta Bashir Muhammad Maru, ya shaida wa manema labarai hakan a wani taron manema labarai a yau Juma’a cewa an samu nasarar kama sojan ne ta hanyar bayanan sirri daga al’umma.

“Yayin da Gwamnatin Jihar ke jiran matakin da Sojoji za su dauka a kan wannan lamarin tare da yin bayani a hukumance, wannan nasarar ta kara tabbatar da ra’ayin Gwamna Bello Mohammed cewa matukar ba ayi maganin masu yiwa gwamnati zagon kasa ba game da yaki da ‘yan ta’adda, to ba za mu iya samun nasarar da ake so asamu a cikin yakin ba.

“Bari in yi amfani da wannan damar don jinjina wa jajirtattun nan masu kishin kasa da suka bamu wannan rahoton da yakaimu ga nasarar cafke wadannan mayaudaran, ”inji shi.

Ko da yake, kakakin rundunar ‘Operation Hadarin Daji a jihar Zamfara Kyaftin Ibrahim Yahaya ya ce a yanzu wannan bincike ya zama abin zargi har sai sakamakon binciken da sojojin suka yi ya fito.

Ya ce gwamnatin jihar ba ta tuntube su ba kafin ta fitar da sanarwar ga manema labarai.

SendShareTweetShare
Previous Post

Aikin Wutar Mambilla A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

Next Post

Ya Zama Dole A Kyautata Tsarin Zabe A Yankin Hong Kong

RelatedPosts

Kwana Ɗaya Bayan Lashe Zaɓe: Shugaban Chadi Idris Deby Ya Rasu

Kwana Ɗaya Bayan Lashe Zaɓe: Shugaban Chadi Idris Deby Ya Rasu

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Suleiman Ibrahim Bayan shekaru 31 akan mulki, Shugaban Chadi,...

Malamai

Kungiyar Malamai Ta Tallafa Wa ‘Yan Hijira Sun Shirya Taron Bita Na Ramadan

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Mustapha Ibrahim, Kungiyar Hada Kan zauran Malamai da kungiyar...

Zakzaky

Ramadan: El-Zakzaky Ya Raba Tallafin Abinci Ga Mabukata

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Shugaban harkar musulunci a Nijeriya (IMN)...

Next Post
Ya Zama Dole A Kyautata Tsarin Zabe A Yankin Hong Kong

Ya Zama Dole A Kyautata Tsarin Zabe A Yankin Hong Kong

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version