Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Kama Wadanda Ake Zargi Da Shigo Da Harsasai A Bauchi

by Muhammad
February 20, 2021
in LABARAI
1 min read
Soja
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi, ta samu nasarar kama wadanda ake zargi da mallakar harsasai guda 204, mazauna cikin garin Bauchi. jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, Ahmed Mohammed Wakil, ne ya bayyana haka. Ya ce, an kama wadanda ake zargin ne ranar Lahadi, 14  ga watan Fabarairu, 2021 a Kofar Dumi da ke yankin Bauchi.

Mai magaba da yawun rundunar ‘yan sandan ya ce, wadanda aka Kaman su ne, Muhammed Sanusi da  Abba Sa’idu da Yakubu Ahmed da kuma Sa’idu, dukkaninsu mazauna garin Bauchi.

SP Wakil, ya ci gaba da bayyanawa majiyarmu cewa, babban wanda ake zargin Adamu Suleiman, mai kimanin shekara 50 a wani gida mallakar Hafsat Umaru Tela wanda yake haya a cikinsa.

Haka kuma ya ce, an kama mutum biyu da ake zarginsu das a hannu kan kokarin aikata wannan laifi wato, Muhammed Sanusi da Abba Sa’idu, wadanda kuma su ne suka kawo Adamu Suleiman wannan gida.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tsaro: Rundunar ‘Yan Sanda Puff Adder Ta Yi Wa Jihar Zamfara Dirar Mikiya

Next Post

An Gurfanar Da Mutum Biyu Kan Damfarar Naira Milyan1.5

RelatedPosts

Jami’ar Tarayya Ta Gusau Ta Musanta Labarin Harin ‘Yan Bindiga

Jami’ar Tarayya Ta Gusau Ta Musanta Labarin Harin ‘Yan Bindiga

by Muhammad
8 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Shugabannin Jami'ar gwamnatin Tarayya dake Gusau (FUG)...

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim An yi wa Shugaba Muhammadu Buhari da...

Mukabalar

Kotu Ta Dakatar Da Yin Mukabalar Sheikh Abduljabbar Da Malaman Kano.

by Muhammad
18 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Wata kotu a Jihar Kano ta...

Next Post
Damfarar

An Gurfanar Da Mutum Biyu Kan Damfarar Naira Milyan1.5

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version