Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

An Kashe Auren Shekara 15 Saboda Cin Amana

by Muhammad
January 7, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Auren
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

Wata Kotu da ke zamanta a Ibadan, ranar Laraba, ta raba auren da aka shafe shekare 15 tsakanin wani makanike, Adeyemi Bamigbola da matarsa, Bidemi, kan zargin rashin aminci. Da yake yanke hukunci, Cif Henry Agbaje, Alkalin, kotun ya ce ya warware alakar da ke tsakanin Bidemi da Bamigbola ne domin a samu zaman lafiya.

samndaads

Agbaje ya ba Bidemi rikon yaran biyu sannan ya umarci Bamigbola da ya biya Naira 10,000 a matsayin kudin alawus na kula da yaran a kowane wata. Tun da farko, Bamigbola ya garzaya kotu yana neman a raba auren bisa hujjar cewa matarsa ​​mazinaciya ce da ba ta tuba ba. ”Yan sanda sun taba kama ta a Oyo tare da kwarton nata, wanda aka fi sani da Jomo.

Bidemi, wata ‘yar kasuwa ta zargi mijinta da rashin rikon amana. “Bamigbola ba ya son kula da ‘ya’yanmu biyu da kuma ni. “ Lokacin da mai gidan da muke a gidansa ya yi yunkurin korarmu saboda rashin biyan kudin hayar gida, sai na samu rancen kudi don biyan bashin. “Mafi munin har yanzu, Bamigbola mashayi ne kuma wanda bai son kula matarsa. “Yana kawo mata har gida ya rika kwanciya da su a gadonmu na aure, kuma yana yawan yin amai a daki duk lokacin da ya dawo gida a buge,” in ji Bidemi. NAN

SendShareTweetShare
Previous Post

Kotu Bada Umarni Tsare Abokai Saboda Zargin Fyade

Next Post

’Yan Sanda Sun Kashe Mai Garkuwa, Sun Kame Wasu Uku A Gombe

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Nairobi

’Yan Sanda Sun Kashe Mai Garkuwa, Sun Kame Wasu Uku A Gombe

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version