Bala Kukkuru">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

An Nada Yusuf Dauda Sarautar Turakin Kofa

by Bala Kukkuru
January 18, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Yusuf Dauda
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai girma Sarkin Kofa, Alhaji Nasiru Adamu Kofa, ya nada Alhaji Yusuf Dauda Kofa sarauta a matsayin Turakin Kofa ta Jihar Kano a ranar Lahadin da ta gabata. Alhaji Yusuf Dauda Kofa, wanda shi ne shugaban kungiyar bangaren ‘yan kasuwa masu sayar da citta da Tafarnuwa a kasuwar Mile 12.

Kafin Alhaji Yusuf Dauda Kofa ya samu wannan sarauta dai ya taba rike mukamai da dama a kasuwar ciki har da wannan mukamin da yake rike da shi a halin yanzu.

samndaads

Taron nadin sarautar wanda ya gudana a harabar fadar magirma sarkin Kofa ya samu halartar shugaban kasuwar mile12 Alhaji Shehu Usman Jibirin Samfam da tawagarsa ta shugabannin bangarorin kasuwar da sauran al’umma da suka fito daga sassa daban-daban na Kano, Kaduna, Legas, Jos da katsina baki daya.

Makada, mawaka da sauran abubuwan da suka gudana na ban shaawa a wajen taron. Babban bako a wurin taron shugaban kasuwar ta mile I2, Alhaji Shehu Usman Jibirin da sakataren kasuwar Alhaji Idiris Balarabe Legas da ma’aji Alhaji sa’idu Usaini sarina da shugaban ciyamomin kasuwar Alhaji Abdullahi Tukur Kura, da Abdulgiyasu Sani Rano, shugaba ‘yan kasuwar tumatiri, sauran sun hada da shugaban bangaren karas da kabeji Alhaji Bala Yaro hunkuyi, da iyayen kasuwar shugaban kungiyar dattawan kasuwar Alhaji isa Mohammed da Alhaji Habu Faki Garkuwan Faki, da Alhaji Abdulwahab tsoho Babangida, da sauransu.

A cewarsa tun yana yaro karami yake tare da kyawawan dabiu masu kyau wadanda za su koya wa matasa na baya masu tasowa tarbiyyar tagari shi ma ana sa tsokacin shugaban kasuwar ta Mile I2 Alhaji Samfan ya nuna farin cikinsa a game da nadin da fatan Allah ya yi yi masa jagora a game da al amari kuma ya zaunar da kasar lafiya baki daya.

Alhaji Yusuf Dauda dai ya gode wa Sarkin Kofa bisa wannan nadi da ya yi masa, yana mai cewa, babban karamci ne a gare, wanda kuma a ya ce zai yi iyaka kokarinsa ya ga ba wa marada kunya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kwamitin Kasuwar Mile-12 Ya Fara Ziyarar Jaje Da Ta’aziyya Ga Manoman Arewa

Next Post

Matsalar Ruwan Sha A Lokoja Za Ta Zama Tarihi, Cewar Injiniya Abdulsalam

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Bala Kukkuru
24 hours ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Bala Kukkuru
24 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Bala Kukkuru
24 hours ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Injiniya Abdulsalam

Matsalar Ruwan Sha A Lokoja Za Ta Zama Tarihi, Cewar Injiniya Abdulsalam

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version