Abdullahi Sheme">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Nemi Gwamnati Ta Daure Da Ta Bude Makarantun Kasar Nan

by Abdullahi Sheme
January 3, 2021
in LABARAI
1 min read
Makarantun Kasar Nan
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An yi kira ga Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaban kasa  Alhaji Muhamdu Buhari da ta daure ta bude manyan makarantun kasar nan wadanda suke a karkashinta domin cigaban kasar nan wannan kiran ya fito ne daga bakin Shugaban kungiyar manoma da sayar da hatsi da hudda da kamfanoni na kasa reshen jihar Katsina, Alhaji Isa Balarabe Bilbis kuma shugaban kungiyar ‘Amana Farmers Growers Association of Nigeria  AFGASAN’  na jihohin Arewa maso yamma.

Alhaji Bilbis ya cigaba da cewa, kiran ya zama wajibi ganin yadda aka kwashe sama da wata 10 ba tare da komawar yara makaranta ba ya ce rashin karatun ba karamin illa bane musamman ga matasan kasar nan duk da daukar dogon lokacin da kungiyar malaman makarantun jami”a suka yi watau ASUU  sai daga bisani suka janye yajin aikin saikuma ga dawowar cutar kurona, Alhaji Isa ya ce yana ba Gwamnati shawara yakamata ta samar da mahimman matakan kara kare kawunan al’umma don a cigaba da amfani dasu domin bude makarantun   zaman kashe wando da yaran ke yi ya yi yawa a halin yanzu dukkan yaran makarantar tun daga na firamare da gaba da firamare har ‘yan jami”ia suna gidajensu wannan abin takaici ne kwarai, Alhaji Balarabe ya ce Allah ya kawomu sabuwar shekara don haka yana kira ga Gwamnati da ta dauki sabbin matakai na kawo karshen rashin tsaron da ya addabi jama”armu kusan kullum sai an kashe mana mutane ko  daukesu ayi garkuwa dasu dan neman kudin fansa ya ce a shekarar da ta wuce amsami asarar rayuka da asarar dukiya ta wajen sace shanum al’umma da biyan kudin fansa a wasu wurare noma ya gagara koma kwashe amfanin gona.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Aka Yi Jana’izar Iyan Zazzau A Zariya

Next Post

Babban Zaben 2023: Zan Tsaya Takarar Kujerar Gwamna -Namdas

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Abdullahi Sheme
2 hours ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Abdullahi Sheme
2 hours ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Abdullahi Sheme
3 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post

Babban Zaben 2023: Zan Tsaya Takarar Kujerar Gwamna -Namdas

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version