Alhussaini Suleiman">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Nemi Gwamnati Ta Rika Taimaka Wa Kamfanonin Masana’antu Da Ke Kasar Nan

by Alhussaini Suleiman
December 6, 2020
in LABARAI
1 min read
Matsin Aljihu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Matukar ana son a kawar da matasan kasar nan daga aikata miyagun aikace aikace musamman yadda aka yi amfani da su wajen tayar da hargitsi sakamakon kawo karshen End-SARS inda faga ta rikede ta zama tarzoma da kone kone har takai ga asaran rayuka da dukiyoyin al’umma.
Babu abin da ya kawo haka sai rashin aikin yi ga matasan sannan da yawa daga cikin su sun kammala karatu amma babu aikin yi. Kan haka ya zama wajibi gwamnati ta taimakawa masu masana’antu da ingantacen hasken wutan lantarki wanda al’umma za su samu aikin yi musamman matasa.
Wannan bayanin haka ya fito ne daga bakin Alhaji Kabiru Shitu, alokacin da yake zanatawa da manema labarai a birnin Kano, Alhaji Kabiru Shitu ya ce yawancin tashe tashen hankula da suke faruwa yanzu haka akasar nan rashin aikin yin a daya daga cikin abin da suke haifara da su.
Malam Kabiru Shitu, da ke zaune a unguwar Gwamaja cikin birnin Kano, ya ce gwamnati ta mayar da hankalin ta sosai wajen daukar aiki ga matasan, tare da bude wuraren koyar da sana’oin dogaro da kai, matukar ta yi haka matasa ba za su amince ayi amfani da su wajen tayar da hargitsi bada yardar Allah.
A matsayin shi na dankasuwa ya yi kira a garesu da su sanya tsoron Allah a cikin hurdodin kasuwancin da suke yi da al’umma, sannan har ila yau su kasance suna taimakawa masu karamin karfi, ganin halin da ake ciki na matsin rayuwa
Daga karshe ya yi kira ga iyayen yara da su kara kula sosai akan kula da tarbiyar yaran su, tare da tabbatar da cewa suna zuwa makaranta da kuma sanin su wa suke hulda da su.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yakamata Kwankwaso Ya Rika Girmama kimar Da Gwamna Ganduje Ke Yi Wa Gidan Su–Hon. Musa Mujahid Zaitawa

Next Post

Sabon Shugaban ‘Yan Kasuwan Jihar Nasarawa Ya Bukaci Hadin Kai

RelatedPosts

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

by Alhussaini Suleiman
24 mins ago
0

Fitaccen mai watsa shirye-shiryen talabijin da rediyo, Larry King, wanda...

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

by Alhussaini Suleiman
2 hours ago
0

EFCC ta cafke wasu mutane 11 da ake zargi da...

Sarkin Dikwa Ya Rasu

Sarkin Dikwa Ya Rasu

by Alhussaini Suleiman
3 hours ago
0

Shehu Dikwa na jihar Borno, Alhaji Mohammed Ibn Shehu Masta...

Next Post
Sabon Shugaban ‘Yan Kasuwan Jihar Nasarawa Ya Bukaci Hadin Kai

Sabon Shugaban 'Yan Kasuwan Jihar Nasarawa Ya Bukaci Hadin Kai

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version