Rabiu Ali Indabawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Saki ’Yan Kasuwar Kantin Kwari Da Aka Yi Garkuwa Da Su

by Rabiu Ali Indabawa
January 18, 2021
in LABARAI
1 min read
Kantin Kwari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar ‘yan kasuwar Arewa sun tabbatar da sakin ‘yan kasuwar da a ka sace. Kungiyar ta bayyana haka ne a wata hira ta wayar tarho ta bakin wani jigon kungiyar. Shugaban kungiyar ya tabbatar da cewa sai da a ka biya kudin fansa kafin sakin ‘yan kasuwar.

Kimanin ‘yan kasuwar Kantin Kwarin 18 ne aka sace a kan hanyarsu ta zuwa Aba ta Jihar Abia, wadanda kuma a halin yanzu an an sake su da kyar. Idan za ku iya tunawa an sace ‘yan kasuwar ne a ranar Lahadi, 10 ga watan Janairu, a Okene, Jihar Kogi, a kan hanyarsu ta zuwa Aba don sayan kayan masaku.

samndaads

Shugaban kungiyar ‘yan kasuwar Arewa na Nijeriya, Alhaji Abubakar Babawo ya tabbatar da sakin ‘yan kasuwar a wata hira ta wayar tarho da jaridar The PUNCH a Kano ranar Lahadi.

Ya ce ‘yan kasuwar da a ka sace an sake su ne da yammacin ranar Asabar. “Yan kasuwar Kano 18 da ke cikin ‘yan kasuwar 27 sun kubuta a yammacin Asabar. Sun kwana a Kaduna, kuma yanzu haka suna kan hanyar zuwa Kano. “Muna tsammanin su yau a Kano kamar yadda muke tattaunawa da su. “Mun tattauna da wasu daga cikinsu. Dukkansu an sake su. Suna nan lafiya kuma suna kan hanyarsu ta zuwa Kano.” In ji shi. Babawo ya tabbatar da cewa an biya kudin fansa amma kuma bai bayyana adadin kudin da aka biya don sakin su ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Barebari Da Al’adunsu Na Aure

Next Post

’Yan Sanda Sun Ceto Mutum Takwas Daga Hannun Masu Garkuwa A Zamfara

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Rabiu Ali Indabawa
17 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Rabiu Ali Indabawa
22 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Rabiu Ali Indabawa
22 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post
Zaben Cike Gurbi

’Yan Sanda Sun Ceto Mutum Takwas Daga Hannun Masu Garkuwa A Zamfara

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version