Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Taso Keyar Abdulrasheed Maina Daga Nijar

by Muhammad
December 3, 2020
in LABARAI
1 min read
Abdulrasheed
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

‘Yan sandan kasa da kasa sun mayar da Abdulrasheed Maina Nijeriya, bayan an damke shi a Jamhuriyar Nijar a farkon makon nan.

A wani sako da rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta wallafa a shafinta na Twitter, ta wallafa wasu hotuna da ke nuna Maina a filin jirgi yana sauka daga jirgi tare da ‘yan sanda. Tun a daren Litinin ne jami’an sirri na Nijar din suka kama Maina.

samndaads

Abdulrasheed Maina, wanda tsohon shugaba ne a kwamitin yi wa tsarin fansho na Nijeriya garambawul, na fuskantar tuhuma har guda 12 tare da wani kamfani,hukumar EFCC ce ta gabatar da tuhumar a kansu.

EFCC na zargin Maina da amfani da asusun wani kamfani wajen halatta kudin haram har kusan naira biliyan biyu, wanda cikin kudin ne ake zargin ya sayi wasu kadarori a Abuja.

SendShareTweetShare
Previous Post

Me Ya Sa ‘Yan Siyasan Kasashen Yammacin Duniya Suke Mara Wa Scott Morrison Baya?

Next Post

Hafsoshin Sojin Kasar Kamaru Sun Ziyarci Gwamna Zulum

RelatedPosts

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad...

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Fitaccen mai watsa shirye-shiryen talabijin da rediyo, Larry King, wanda...

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

EFCC ta cafke wasu mutane 11 da ake zargi da...

Next Post
Kamaru

Hafsoshin Sojin Kasar Kamaru Sun Ziyarci Gwamna Zulum

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version