Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Tsige Kakakin Majalisar Dokokin Gombe

by Muhammad
November 24, 2020
in LABARAI
1 min read
An Tsige Kakakin Majalisar Dokokin Gombe
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya

 

samndaads

Majalisar Dokokin Jihar Gombe ta tsige Kakakinta Abubakar Sadiq Kurba a yau din nan.

‘Yan majalisu 16 daga cikin 24 na majalisar dokokin jihar ne suka rattaba kuri’ar tsige shi nan take.

Tsohon mataimakin shugaban majalisar Shuaibu Adamu shi ne ya sanar da jerin sunayen ‘yan majalisa 16 da suka nuna rashin gamsuwarsu da salon jagorancin Kakakin inda suka amince da tsige shi, kudurin wanda Saddam Bello, mai wakiltar mazabar Funakaye ya gabatar.

Bayan shi ma, shugaban masu rinjaye na majalisar Samuel Markus shi ma an tubeshi kan wannan mukamin nasa wanda nan take Hon. Yahaya Kaka ya sauya shi.

Cikakken labarin na tafe.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tauye Dimukradiyya: Yadda Gwamnoni Suka Yi Wa Kananan Hukumomi Kamshin Mutuwa (4)

Next Post

Sin Na Fatan Raba Gajiyar Binciken Da Take Yi A Duniyar Wata Da Sauran Sassa

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post
Sin Na Fatan Raba Gajiyar Binciken Da Take Yi A Duniyar Wata Da Sauran Sassa

Sin Na Fatan Raba Gajiyar Binciken Da Take Yi A Duniyar Wata Da Sauran Sassa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version