Alhussain Suleiman">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Ya Ba Wa Gwamnatin Kano Kan Kokarin Ta Na Dakile Cutar Korona

by Alhussain Suleiman
February 14, 2021
in LABARAI
1 min read
Gwamnatin Kano
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An ya ba wa gwamnatin jihar Kano a karkashin Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje, akan kokarin ta take yi wajen kawo karshen dakile cutar korona a fadin jihar Kano, matukar aka cigaba da kiyaye wannan da yardar Allah cutar za ta zama tarihi, sannan zaman da gwamnan ya yi da kungiyoyin ‘yan kasuwar akan dakile cutar zai taimaka sosai. Wannan bayanin ya fito ne daga bakin shugaban kungiyar masu gidaje dake kasuwar antin kwari dake Kano, Alhaji Balarabe Tatari a lokacin da yake zantawa da manema labarai akan sake bullar cutar ta korona karo na biyu.

Alhaji Balarabe Tatari, y ace ba bu shakka karfafa yin anfani da takunkumin rufe fuska ga gwamnatin ta karfafa yin amfani da shi zai taimaka wajen dakile cutar .Ganin yadda zaman gida da aka shiga a wancan lokacin ya tayar da hankulan al’umma , ya na da kyau al’umma su cigaba da bin dokokin ka da asake rufe garin Karo na biyu . Amatsayin shin a shugaban kungiyar suna cigaba da raba takunkumin rufe fuska da kuma bokitan wanke hannu adaukacin gidajen dake karkashin kulawar kungiyar. Daga karshe ya yi amfani sa wannan dama da rook ga gwamnan na jihar kano , cewa ya rika zama da kugiyar su akan duk wani abu day a shafi harkokin kasuwanci a kasuwar ta kwantin kwari, saboda wasu lokutan ba samun sakon da aka aiko daga wurin gwamnan

 

SendShareTweetShare
Previous Post

An Zabi Shugabannin Kungiyar Masu Harhada Magunguna Ta Jihar Kano

Next Post

Masanan WHO Sun Karyata Rahoton NYT Kan Binciken Asalin Kwayar Cutar COVID-19 A Sin

RelatedPosts

‘Yan Gudun Hijira Na Fuskantar Matsalar Abinci A Sansanin Jalingo

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 60, Tare Da Kone Kauye A Zamfara

by Alhussain Suleiman
1 hour ago
0

Al'ummar garin Ruwan Tofa a karamar hukumar Maru ta jihar...

Rigakafin Korona

Rigakafin Korona: Yau Gwamnoni Za Su Yi Kus-kus

by Alhussain Suleiman
9 hours ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja   A yau Alhamis, 4...

Borno

Akwai Bukatar Nijeriya Ta Nemo Sojojin Haya Don Yakar ‘Yan Ta’adda – Zulum

by Alhussain Suleiman
9 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Bauchi   An bai wa Gwamnatin...

Next Post
Masanan WHO Sun Karyata Rahoton NYT Kan Binciken Asalin Kwayar Cutar COVID-19 A Sin

Masanan WHO Sun Karyata Rahoton NYT Kan Binciken Asalin Kwayar Cutar COVID-19 A Sin

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version