Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

An Yi Bikin Yaye Daliban Makarantar Babun Na’im A Legas

by Muhammad
April 2, 2021
in LABARAI
1 min read
An Yi Bikin Yaye Daliban Makarantar Babun Na’im A Legas
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai,

Bikin yaye dalibai wani muhimmin al’amari ne ga kuma matukar darajar shi, ganin cewar su wadanda aka gabatar watarana sune manyan gobe, da za su Shugabanci, wurare daban- daban.

Wannan dalilin nema ya sa Shugaban taro Uban Sarkin Hausawan Agege mai martaba Alhaji Musa Dogon kadai, ya bayyana farin cikinsa da kan ganin wannan muhimmiyar rana mai tarihi.

Ya yi godiya ga shugabannin ita makarantar, ganin yadda dalibai suke karatukamar yadda ya dace, ya kuma roki Allah shi taimakesu, da kara jan hankalin dalibai su kara himma wajen karatun su.

Shi ma Shugaban makarantan Alhaji Yusuf Jibrin Isah Mai dankali ya yi godiya ga manyan baki da suka samu damar hallarar yaye daliban makarantar Babin Neef.

Ya ci gaba da jawabinsa inda yace wannan makaranta ta fuskantar matsaloli masu yawa can a baya. Yanzu Allah ya taimaka wajen kawo taimako ta shawo kan wasu daga cikin matsalolin.

Har ila yau Shugaban ya yi kira da iyayen yaro, su rika turo ‘ya’yansu makaranta da wuri, su kuma lura da ya’yan su wajen tambayarsu abubuwan da malaman suke koya ma ‘ya’yan su.

Daga karshe an rabawa dalibai kyaututuka, da kuma shedar takardar kammala karatun. Ya kuma roki su dalibai su kasance masu biyayya da ladabi, da kuma su zama masu koyi da abinda aka koya masu a makaranta.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kaddamar Da Shugabannin Sabuwar Kasuwar Ijako

Next Post

‘Yan Kasuwar Ijako Sun Cancanci Yabo – Yusuf Gulma

RelatedPosts

Fasa Rumbunan Tallafi

‘Yan Daba Sun Tarwatsa Zaben Shugabannin PDP Na Shiyya

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa ’Yan daba sun tarwatsa taron Arewa...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Gwamna Ganduje Ya Bukaci Kungiyar AFAN Da Su Kara Jajircewa Domin Habaka Tattalin Arziki

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi...

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Daga Ibrahim Muhammad Kano. A ranar Juma'ar da ta gabata...

Next Post
An Ja Kunnen Ma‘aikatun Gwamnatin Jihar Filato Kan Tara Kudin Shiga

‘Yan Kasuwar Ijako Sun Cancanci Yabo – Yusuf Gulma

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version