An Yi Gadon Tunanin Iyalin Shugaba Xi Jinping Ta Wata Takardar Rubuce-rubuce
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Gadon Tunanin Iyalin Shugaba Xi Jinping Ta Wata Takardar Rubuce-rubuce

byCGTN Hausa
1 year ago
Xi

Mahaifiyar shugaba Xi Jinping Qi Xin ta taba yin rubuce-rubucen wasu maganganu a lokacin daular Ming ta kasar Sin, inda ta ce, “dalilin da ya sa ma’aikata suke girmama ni shi ne, ba na cin hanci da karbar rashawa, ba domin ina da tsattsauri ba, mutane sun yi imani da ni ne ba domin ina da kwarewa kan aiki ba, sai domin ina aiki cikin adalci. Idan na yi aiki cikin adalci, to ba za a cuci jama’a ba, idan ba na cin hanci da karbar rashawa, to, ma’aikata ba za su nuna lalaci ga aikinsu ba. Tabbatar da adalci zai kai ga tsara kuduri mai dacewa, kana hana cin hanci da karbar rashawa, zai kai ga samun girmamawa daga jama’a”.

Wadannan rubuce-rubuce masu ma’ana sun shaida tunanin iyalin shugaba Xi Jinping. Shugaba Xi yana tunawa da wadannan maganganun da mahaifiyarsa ta rubuta. A gun wani muhimmin taro, shugaba Xi ya taba tsamo wannan magana don gayawa dukkan membobin jam’iyyar Kwaminis ta Sin su tabbatar da adalci da hana cin hanci da karbar rashawa. Shugaba Xi ya yi kokarin kasancewa wani mutum mai samar da moriya ga jama’a ta hanyar koyi da tunanin iyalinsa. Ya taba ba da kyautar kudi ga wani dalibi mai fama da talauci har na tsawon shekaru 12 a jere don tabbatar da ya ci gaba da karatu, kana ya ziyarci wannan dalibi sau 8 da amsa wasikunsa sau 5, da zummar ba shi kwarin gwiwa. Yayin da yake aiki a garin Ningde, ya taba shiga kauyen Xiadang sau uku, da gina hanyoyin mota da tashar samar da wutar lantarki daga karfin ruwa a wurin. Bayan ya zama babban sakataren jam’iyyar, Xi Jinping ya bukaci dukkan membobin jam’iyyar su yi aiki a kauyuka, da aiwatar da ayyukan yaki da talauci, kuma karkashin jagorancinsa, kasar Sin ta kirkiro wani abun alajabi a tarihin yaki da talauci na dan Adam.

Xi Jinping ya kiyaye tunawa da wadanan maganganu, inda ya ce, ko da yake ana samu babban sauyi a zaman rayuwa ta wannan zamani, ya kamata a ci gaba da daukar iyali da tunanin iyali da muhimmanci. (Zainab Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7
Daga Birnin Sin

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa
Daga Birnin Sin

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
Next Post
Xi Jinping Ya Nuna Matukar Godiya Ga Mahaifiyarsa

Xi Jinping Ya Nuna Matukar Godiya Ga Mahaifiyarsa

LABARAI MASU NASABA

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version