Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Yi Garkuwa Da Dan Kasuwa Tare Da Kone Motar ’Yan Sanda A Kano

by Muhammad
December 24, 2020
in LABARAI
2 min read
Jamus
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Wasu masu Garkuwar da mutane dauke da muggan makamai a ranar Larabar data gabata suka yi garkuwa da wani dan kasuwa  a Karamar Hukumar Minjibir mai tsawon kilomita 50 daga kwaryar birnin.

samndaads

‘Yan bindigar sun dirarwa kauyen da misalin karfe 1:00 na talataunin dare, inda suka Yi ta harbin iska kusa da kauyen maska kafin daga bisani suyi awon gaba da dan Kasuwar mai suna Abdullahi Kalos.

Shaidun gani da Ido sun shaidawa manema labarai cewa ‘yan bindigar sun kuma kai farmaki ofishin ‘yan Sandan tare da kona motar ‘yan Sandan yankin.

Tun misalin karfe 4:20 na a subahi ‘yan bindigar suka yiwa ‘yan Sandan kwanton bauna kusan da makarantar firamare. A cikin motar ‘yan Sandan, akwai  shikan sa DPO tare da sauran jami’ansa.

“Lokacin da ‘yan Sandan suka yi kokarin mayar da martani, nan take suka bankawa motar ‘yan Sandan  cikin gaggawa.”

Wani shaidar gani da ido ya shaidawa manema labarai cewa, ‘yan Sandan sunzo a cikin motar kirar Hilud, Bolkswagen, Sharon da Babura masu yawa.

Wata majiya ta  shaidawa manema labarai cewa adadin ‘yan bindigar da yawansu ya tasamma  mutum 30 sunfi karfi Jami’an ‘yan Sanda wanda hakan tasa dole suka  tsallake suka bar motarsu. Majiyar ta ce ba’a samu daukin  ‘yan Sandan karta kwana ba akan Lokaci.

Dan Kasuwar sananne a garin wanda ke sana’ar sayar da kayan gini da kayan Abinci, in ji majiyar.

“’Yan bindigar sun gudu sun bar daya daga cikin motocinsu sun tsere da kafa,” a cewar majiyar.

An yi ta kokarin jin ta bakin kakakin rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano Abdullahi Haruna Kiyawa Amma ya nuna cewa Yana cikin mitin kamar yadda yadda ya yi alkawarin amsa kiran manema lambaran Nan bada jimawa ba.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Za Mu Sayar Da Salah Ba – Klopp

Next Post

Moden Lumana Ta Hama Amadou Ta Goyawa Tsohon Shugaban Kasa Mahaman Osman Baya

RelatedPosts

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

by Daurawa Daurawa
3 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Rahotonnin da suke fitowa daga fadar...

Tattabaru

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

by Muhammad
3 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mashawarci na Musamman ga Shugaban Kasa...

Hakimai

Gwamnan Jihar Zamfara Ta Dakatar Da Hakimai Saboda Kisan Fulani

by Muhammad
4 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya...

Next Post
Hama

Moden Lumana Ta Hama Amadou Ta Goyawa Tsohon Shugaban Kasa Mahaman Osman Baya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version