An Yi Karin Haske Game Da Batutuwan Dake Shafar Sashin Tudun Ruwa Na Ren’ai
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Karin Haske Game Da Batutuwan Dake Shafar Sashin Tudun Ruwa Na Ren’ai

bySulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Ren

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ya amsa tambayoyin da manema labarai suka gabatar, don gane da ko Sin da Philippines sun cimma matsaya daya kan ikon mallakar sashin tudun ruwa na Ren’ai, inda ya ce tabbas sashin tudun wani bangare ne na tsibirorin Nansha, kuma Sin na da ikon mallakar wadannan tsibirai, da sararin tekunsu, ciki hadda tudun ruwa na Ren’ai.

Kaza lika, Sin kuma ta gabatar da ka’idoji uku kan yadda za a daidaita batun:

Na farko, jirgin ruwan yaki da kasar Philippines ta girke a wurin ya keta ikon mulkin mallakar Sin, kuma ya sabawa sanarwar ayyukan bangarori daban-daban dake shafar batun tekun kudancin Sin, musamman ma aya ta 5, wato haramta zama ko gudanar da ayyuka a sassan tudun ruwa da babu mazaune. Sin ta nemi Philippines da ta janye jirginta daga wurin, don maido da yanayin tudun ruwa na Ren’ai yadda ya kamata.

Na biyu, kafin Philippines ta janye wannan jirgi saboda dalilin jin kai, idan akwai bukatar samarwa ma’aikatan jirgi tallafin kayayyakin zaman rayuwa, ya kamata tun da farko Philippines ta nemi izni daga bangaren kasar Sin, idan Sin ta tantance bukatar, Philippines na iya samar da kayayyakin karkashin sanya idon Sin.

Na uku, Sin ba za ta amince Philippines ta yi sufurin manyan kayayyakin gine-gine zuwa wurin da nufin inganta jirgin har ya zama wata tashar sintiri ta dindindin ba. Har ila yau Sin za ta dauki matakan da suka wajaba don hana aukuwar lamarin, don kiyaye ikon mallakar yankunan kasa, da sanarwar gudanar da harkoki ta bangarorin da suke shafar tekun kudancin Sin.

Sau da dama kasar Sin ta gudanar da shawarwari da zaman sulhu da bangaren Philippines a kwanakin baya bisa wadannan ka’idoji 3, tare da kaiwa ga shirin wucin gadi na samar da kayayyakin yau da kullum ga ma’aikatan jirgin ruwan bisa manufar jin kai. Bugu da kari, bangarorin biyu sun kai ga cimma matsaya daya game da daidaita bambancin ra’ayi a kan teku, da gaggauta kwantar da hali game da halin da ake ciki a tekun kudancin Sin. (Amina Xu)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Babban Dalilin Sake Neman Ƙarin Naira Tiriliyan 6.2 Kan Kasafin Kuɗin 2024 – Bagudu

Babban Dalilin Sake Neman Ƙarin Naira Tiriliyan 6.2 Kan Kasafin Kuɗin 2024 - Bagudu

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version