Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Ana Cigaba Da Neman Sulhu Tsakanin Karamar Hukumar Dawakin Tofa Da ‘Yan Kasuwar Dawanau

by
7 months ago
in LABARAI
1 min read
Kasuwar Dawanau

PIC 20. GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA LGA OF BAUCHI STATE ON THURSDAY (26/1/12).

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Ibrahim Muhammad

‘Yan Kasuwar kayan abinci na Duniya dake Dawanau sun koka da yanda kusan sama da shekaru  ake ta jan kafa wajen  gudanar da zaben shugabannin kungiyar ‘yan kasuwar  wanda  yanzu haka a  sakamakon hakan ake tafiyar da  kungiyar karkashin kwamitin riko da shugaban karamar hukumar Dawakin Tofa ya kafa da kuma wani shugabancin da suka gudanar da zaben kungiyar da Alhaji Mustapha Mai Kalwa yake jagoranta.

Bincike da muka yi ya nuna cewa  tsohon  zababben shugaban kungiyar ‘yan kasuwar da ya jagoranci kungiyar har karo biyu Alhaji Mustapha Mai Kalwa daga baya ya sauka  aka yi kantomonin riko  daban-daban bisa sahalewa karamar hukumar Dawakin Tofa karkashin jagorancin Alhaji Ado Tambai Kwa ta kafa da yanzu Alhaji Sani Kwa yake a matsayin kwamitin riko ya dauki lokaci bai iya gudanar da shirya zaben da tunda farko aka ce zai gudanar a cikin watanni uku ba, wanda aka rika kara masa wa’adin da yanzu ya shafe sama da shekara daya.

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

Wata majiya, ta ce rashin tsayawa a gudanar da zaben shugabannin kasuwar ya doru ne a kan shugaban karamar hukumar Dawakin Tofa Hon. Ado Tambai Kwa wanda suke zargin ya yana nada kantoma na riko a kasuwar ne a matsayin dama ta mukamin siyasa da zai tafi dashi, ba tare da an gudanar da zabe ba, har zuwa lokacin gab da karshen wa’adin mulkinsa da yake a karo na biyu, sannan ne ake hasashen zai sa ayi zaben.

ADVERTISEMENT

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamna Bagudu Ya Sauke Shugabanni Kananan Hukumomi 21 A Kebbi

Next Post

Cibiyar Shehu Muhammad Rabiu Ta Yaye Mahaddatan Kur’ani 600

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
6 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
8 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
16 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
17 hours ago
0

...

Next Post
Shehu Muhammad Rabiu

Cibiyar Shehu Muhammad Rabiu Ta Yaye Mahaddatan Kur'ani 600

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: