CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Ana Mutunta Al’adun Kananan Kabila A Jihar Xinjiang

by CRI Hausa
January 12, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Ana Mutunta Al’adun Kananan Kabila A Jihar Xinjiang
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Abdulim Jumai mai shekaru 50 da haifuwa, yana aiki a wani kamfanin samar da siminti dake gundumar Luopu dake yankin Hotan na jihar Xinjiang mai cin gashin kanta. Yana aiki a kamfanoni uku bi da bi, wannan kamfani mai samar da siminti yana kusa da gidansa, shi ya sa ya zabe shi. Ya ce, ya kwashe shekaru fiye da goma yana aiki a kamfanoni daban-daban, amma ana mutunta al’adunsa da kuma addininsa.
Abdulim Jumai yana jin dadin yanayin kamfanoninsa a yanzu. Ya ce, ana mutunta al’adun kananan kabilu, musamman ma game da wasu manyan bukukuwa, kamar karamar Sallah da babbar Sallah, inda kamfanin ke samarwa duk ma’aikaci kudin Sin yuan 800 zuwa 1000 don sayen naman sa da rago. Ban da wannan kuma, kamfanin yana gudanar da manyan bukukuwa don murnar bikin addini.
Ya kara da cewa, yana more rayuwa a lokacin hutu, kamfanin ba zai tsomo baki cikin zaman rayuwarsa ba, ciki hadda al’adun aure da jana’iza da dai sauransu. (Amina Xu)

SendShareTweetShare
Previous Post

Buratai Ya Ziyarci Sojojin Da Suka Ji Raunuka A Fagen Fama A Asibitin 44

Next Post

Jakadan Sin A Kongo(Kinshasa): Shigar Kongo(Kinshasa) Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Da Babbar Ma’ana

RelatedPosts

Gyara Kayanka Baya Zama Sauke Mu Raba

Gyara Kayanka Baya Zama Sauke Mu Raba

by CRI Hausa
2 hours ago
0

Majalisar Dinkin Duniya da Kwamitinta na sulhu, sun yi kakkausar...

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Ziyarci Cibiyar Wasan Dusar Kankara Ta Kasa

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Ziyarci Cibiyar Wasan Dusar Kankara Ta Kasa

by CRI Hausa
2 hours ago
0

Yau Talata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya ziyarci birnin...

Pakistan Ta Amince Da Amfani Da Rigakafin COVID-19 Na Sinopharm A Matakin Gaggawa

Pakistan Ta Amince Da Amfani Da Rigakafin COVID-19 Na Sinopharm A Matakin Gaggawa

by CRI Hausa
3 hours ago
0

Hukumar kula da ingancin magunguna ta Pakistan (DRAP) ta amince...

Next Post
Jakadan Sin A Kongo(Kinshasa): Shigar Kongo(Kinshasa) Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Da Babbar Ma’ana

Jakadan Sin A Kongo(Kinshasa): Shigar Kongo(Kinshasa) Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Da Babbar Ma’ana

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version