Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Annobar Tsutsa Na Yi Wa Amfani Gona Lahani A Chadi

by Tayo Adelaja
October 7, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wata tsutsa mai lalata amfanin gona ta bayyana a wasu yankunan ƙasar Chadi, inda tuni ta fara yin mummunan ta’addi ga amfanin gona, almarin da ke matuƙar barazana ga wadatuwar abinci a ƙasar.

Tsutsar wadda asalinta aka ce ta fara ne a ƙasar Amurka, a cikin wannan shekara ta lalata ɗimbin amfanin gona a ƙasashen kudancin Afirka, kafin daga bisani ta isa ƙasar ta Chadi.

Malam Sanusi, wani manomi a ƙauyen Yarwa Baktaba, ya ce Tsutsar tun tana ƙarama ta ke ta’adi har ta girma, kuma duk amfanin gonar da ta ci karo da shi ta ke cinyewa.

Sannan Tsutsar ta bambanta akwai mai cin amfanin gona idan ya fito, kamar gero da dawa da ta ke ci daga ciki ta mayar gari akwai kuma ta ƙasa da ke lalata shuka a cewar Malam Sanusi.

A watan Afrilu ne Hukumar samar da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce tsutsar wacce ke cinye amfanin gona ta isa ƙasashen Rwanda da Kenya, bayan ta’adin da ta yi a wasu ƙasashen da ke kudancin Afirka.

SendShareTweetShare
Previous Post

Amurka Na Yunƙurin Sake Fasalin Dokar Mallakar Bindiga

Next Post

Saudiya Ta Ci Gaba Da Hulɗa Da Rasha

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
2 weeks ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
2 weeks ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Saudiya Ta Ci Gaba Da Hulɗa Da Rasha

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version