Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

APC Da PDP Jam’iyyu Ne Matattu —Okupe

by Tayo Adelaja
October 9, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan, na musamman kan harkokin hulɗa da jama’a Doyin Okupe a ranar Alhamis ɗin da ta gabata a garin Ibadan ya misalta jam’iyya mai mulki ta APC da kuma jam’iyyar PDP a matsayin jam’iyyun da suka gama amfani a fagen siyasa a wannan lokacin gabaki ɗaya.

samndaads

Okupe wanda ke jawabi a wurin taron shekarar 2017 na masu ruwa da tsaki na kudu maso yamma na jam’iyyar ‘Acccord’ a garin na Ibadan ya bayyana jam’iyyu biyun a matsayin jam’iyyun da zamaninsu da kuma amfaninsu ya ƙare, inda ya bayyana cewa tuƙinsu da jan ragamarsu ya daina aiki a wannan lokacin.

Ya ce; “PDP da APC manyan motoci ne masu shekaru sosai waɗanda suke tsufansu ya shafi tushen yadda suke gudanarwa. A yau PDP da APC dukkaninsu sun tashi a aiki sun gama aikinsu. PDP tamkar motace wacce ta lalace ta dawo tana ribas da baya-baya, ita kuma APC tamkar ƙarfe ne da ya karye don haka dukkaninsu sun lalace babu aikin da za su iya yi”. A cewarsa

Da yake jawabin godiya ga membobin jam’iyyar a bisa amincewa da suka yi da wannan sabuwar jam’iyyar, Ajaja ya bayyana cewa jam’iyyar tana da ƙarfi sosai a kudu maso yamma, a bisa haka ne jam’iyyar za ta taka rawa sosai wajen fatattakar APC da PDP domin tasu ta ƙare a fagen siyasar ƙasar nan.

SendShareTweetShare
Previous Post

Garin Aliero: Tushen Noman Albasar Afirka Ta Yamma

Next Post

An Kashe Shi Saboda Satar Doya A Enugu

RelatedPosts

Neja

Tsaro; Sakataren Gwamnatin Neja Ya Nemi ‘Yan Bindiga Su Aje Makamai

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Sakataren gwamnatin Neja, Ahmed Ibrahim Matane...

Tinubu

Sanata Tinubu Ya Bukaci A Kara Samar Da Zaman Lafiya Tsakanin Al’umma

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Jagoran jam'iyyar babbar jam’iyya mai mulkin...

Miyagun Kwayoyi

Shugaban NDLEA Ya Yi Alkawarin Fattatakar Dillalan Miyagun Kwaya A Nijeriya

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Bello Hamza, Shugaban hukumar NDLEA, Brig. Gen. Buba Marwa...

Next Post

An Kashe Shi Saboda Satar Doya A Enugu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version