Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

APC Ta Kori Danbilki Kwamanda Da Magoya Bayansa A Kano

by
12 months ago
in LABARAI
1 min read
Danbilki
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Ibrahim Muhammad,

A halin da ake ciki dai jam’iyyar APC a jihar Kano ta dakatar da Alhaji Danbilki Kwamanda daga shugabancin kwamitin dattawan mazabar Zaitawa da ke cikin Karamar Hukumar Birni, tare kuma da korarsa daga jam’iyyar gaba daya.

 

Labarai Masu Nasaba

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Kamfanin Simintin Dangote Ya Samu Ribar Biliyan 410 A Wata Uku

Cikin wata sanarwa daga hannun Kakakin jam’iyyar na Mazabar, Auwal Kaboyi, ya bayyana cewa duk Shugabannin Mazabar Zaitawa da na Karamar Hukumar Birni da na jiha da na shiyya da na yanki, duk sun rattaba hannu a takaradar dakatarwar.

Haka kuma sanarwar ta ci gaba da bayyana cewa jam’iyyar ta haramta wa duk wani danta hulda da Danbiki a jam’iyyance.

 

Ta ci gaba da bayyana cewa daukar wannan mataki ya zama dole domin ta kauce wa fadawa cikin hadari, musamman a lokacin zabe, musamman bisa la’akari da yadda ya ke tallar dan takara tun jam’iyyar ba ta bayar da daman yin hakan ba.

 

Sanarwar ta kuma bayyana wasu zunuban Kwamandan da cewa yana yi wa jam’iyya zagon kasa, tare da furta wasu kalamai na nuna cin fuska ga Shugaba Buhari da Gwamna Ganduje.

 

Haka kuma wakilinmu ya ci karo da wata takarda ta korar Kwamandan, mai dauke da sa hannun duk shugabanni  jam’iyyar na Mazabar ta Zaitawa.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Makarantar Kiwon Lafiya Ta Sahlan Ta Shirya Taron Bita Kan ilmin Kiwon Lafiya  

Next Post

‘Yan Nijeriya Miliyan 56 Aka Yi Wa Rajistar Katin Dan Kasa Zuwa Yanzu

Labarai Masu Nasaba

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
3 hours ago
0

...

Kamfanin Simintin Dangote Ya Samu Ribar Biliyan 410 A Wata Uku

Kamfanin Simintin Dangote Ya Samu Ribar Biliyan 410 A Wata Uku

by
7 hours ago
0

...

Mutum 5 Sun Mutu Kan Rikicin ‘Yan Kasuwa Da ‘Yan Babura A Abuja

Mutum 5 Sun Mutu Kan Rikicin ‘Yan Kasuwa Da ‘Yan Babura A Abuja

by
8 hours ago
0

...

Ministar Kudi Ta Dakatar Da AKanta Janar Na Kasa Kan Zargin Badakalar Biliyan 80

Ministar Kudi Ta Dakatar Da AKanta Janar Na Kasa Kan Zargin Badakalar Biliyan 80

by
9 hours ago
0

...

Next Post
Katin

‘Yan Nijeriya Miliyan 56 Aka Yi Wa Rajistar Katin Dan Kasa Zuwa Yanzu

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: