Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Arewa Ta Na Bukatar Jagora Kamar Kwankwaso –Sheikh Khalil

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read

????????????????????????????????????

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

An bayyana cewa, a halin da Arewa ta tsinci kanta a yanzu ta na bukatar jagororin da za a rika saurarar maganarsu kuma a yi aiki da ita kamar tsohon gwamnan jihar Kano kuma sanata mai wakiltar Kano ta Tsakiya, Rabiu Musa Kwankwaso.
Wannan bayanin ya fito ne daga bakin shugaban majalisar malamai ta kasa reshen jihar Kano, Sheikh Ibrahim Khalil, a zantawarsa da wakilinmu a Kano. Sheikh Khalil ya kara da cewa, babbar matsalar da yankin ke fama da shi a Najeriya a halin yanzu shi ne rashin jagora guda daya wanda zai jagoranci al’umma zuwa ga tudun mun tsira, ya na mai danganta wannan matsala da karancin girmama na gaba.
Ya ce, duk wanda a ka kawo a ka ce a saka shi gaba a matsayin shi ne jagoran yankin wanda za a rika girmama umarninsa, sai ka ga an rufar ma sa da sara da suka na batanci, ya na mai cewa hatta wanda ya kawo sunan jagoran shi ma ba zai tsira daga sharrin magauta ba, sabanin yankin Yarabawa da ke Kudu maso Yamma, wadanda a koyaushe su ke yin biyayya ga jagoransu a kan alkibla guda daya tun daga kan Awolowo har zuwa Tinubu.
A cewar shehin malamin, Arewa ma ta na da bukatar mutum irin Kwankwaso jajirtacce, mai gaskiya da amana, wanda ba ya yaudara kuma ya ke da cikakken tsarin da zai dore.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Satar Akwati: An Kama Shugaban Hukumar INEC Na Nasarawa

Next Post

Lalacewar Hanya: Falana Ya Kai Fashola Da FRSC Kotu

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
2 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
14 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
22 hours ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Next Post

Lalacewar Hanya: Falana Ya Kai Fashola Da FRSC Kotu

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: