Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Arsenal Na Son Siyan Dembele

by
3 years ago
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

Rahotanni daga kasar sipaniya sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta fara zawarcin dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Ouseman Dembele domin yakoma kungiyar a kakar wasa mai zuwa.
Dembele, mai shekara 20 yakoma Barcelona ne daga kungiyar kwallon kafa ta Borussia Dortmund a farkon kakar da ake bugawa bayan da kungiyar ta biya fam miliyan 97 domin siyan dan wasan, bayan sun siyar da Neymar zuwa kungiyar PSG dake kasar faransa.
Sai dai tun bayan komawar dan wasan Barcelona yake fama da rauni yayinda kuma a kwanakin baya yasamu rashin jituwa da kociyan kungiyar sakamakon rashin zuwa filin daukar horon akan lokaci wanda kuma kungiyar tace bazata amince ba.
Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Unai Emery, ya bayyana aniyarsa ta daukar dan wasan domin cigaba da gina kungiyar da sababbin ‘yan wasa inda a watan Janairu ya dauki aron dan wasa Denis Suares daga Barcelona
Kociyan kungiyar dai a kwanakin baya ya bayyana cewa kungiyar bazata iya siyan dan wasa ba sai dai ta karba aro a watan Janairun daya gabata saboda matsala ta kudi wadda tasa dole kungiyar tana bukatar siyar da wani dan wasan.
Kawo yanzu dai Arsenal tana mataki na biyar akan teburin na firimiya kuma har yanzu tana fafatawa a gasar cin kofin nahiyar turai wato europa sai dai tuni Manchester United tayi waje da ita a gasar cin kofin kalubale na FA.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Harry Kane Ya Gama Kulla Yarjejeniya Da Real Madrid

Next Post

Ko Pogba Zai Koma Real Madrid?

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
6 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
6 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
6 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
6 days ago
0

...

Next Post

Ko Pogba Zai Koma Real Madrid?

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: