Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home DAGA BIRNIN SIN

Asilihan Nazha’erhan: Ana Kiyaye Da Girmama Harkokin Addinin Musulunci A Xinjiang

by Sulaiman Ibrahim
March 12, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Asilihan Nazha’erhan: Ana Kiyaye Da Girmama Harkokin Addinin Musulunci A Xinjiang
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

CRI Hausa

Asilihan Nazha’erhan mai shekaru 56, dan asalin kabilar Kazakh ne dake zaune a jihar Xinjiang ta kasar Sin. Cikin shekaru 25 da suka wuce, shi ne limanin Masallacin dake garin Hongdun na birnin Altay dake jihar Xinjiang.
An gina masallacin garin Hongdun a shekarar 1996, kuma a yanzu a ko wace rana, akwai mutane kimanin dari 1 da suke yin sallah sau biyar a wannan masallaci. A ranar Jumma’a kuma, mutane kimanin dari 2 suna zuwa masallacin, dukkansu su mutane ne dake zaune kusa da masallacin garin na Hongdun.
Asilihan Nazha’erhan ya ce, “a kan gayyace ni na jagoranci bikin aure a lokacin da mutanen wurin suka aure. Haka kuma, na kan jagoranci jana’izar mamata bisa ka’idar addinin Musulunci. A jihar Xinjiang, gwamnatin na kiyaye dukkanin ibadun addinin Musulunci bisa dokoki, kuma, ana girmama al’adun addinin Musulunci kamar yadda ake fata.
A ranar 9 ga watan Maris na shekarar 2021, Asilihan Nazha’erhan ya halarci taron manema labarai, game da harkokin dake shafar jihar Xinjiang, wanda ofishin watsa labarai na gwamnatin yankin Xinjiang mai cin gashin kansa na kasar Sin ya kira.
A yayin dake tsokaci game da jita-jitar da wasu kafofin watsa labaran kasashen ketare suke yadawa cewar, wai kasar Sin na hana ‘yancin bin addini a jihar Xinjiang, Asilihan Nazha’erhan ya ce, “karya ce suka fadi, domin cimma mugun burinsu na lalata hulda mai kyau, dake tsakaninmu da gwamnatin kasa, da kuma kawo sabani a tsakanin Musulmai da wadanda ba sa bin addinin Musulunci, domin halaka zaman rayuwarmu baki daya, amma ba za mu saurari karairayin su ba, kuma, ba za su cimma mugun burinsu ba!” (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

SendShareTweetShare
Previous Post

Mambar Tawagar Kwararrun WHO: Yiwuwar Bullar Cutar COVID-19 Daga Wajen Dakin Gwaje-gwaje Kadan Ne

Next Post

Rigakafin COVID-19 Na Kasar Sin Ya Bunkasa Yakin Da Nahiyar Afrika Ke Yi Da Cutar

RelatedPosts

Tsohon Ministan Kudin Girka: Jari Da Sin Ke Zubawa A Afirka Ya Zamo Muhimmin Tallafi Sama Da Mulkin Mallaka Da Kasashen Yamma Suka Yi A Nahiyar

Tsohon Ministan Kudin Girka: Jari Da Sin Ke Zubawa A Afirka Ya Zamo Muhimmin Tallafi Sama Da Mulkin Mallaka Da Kasashen Yamma Suka Yi A Nahiyar

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Daga CRI Hausa Tsohon ministan kudin kasar Girka Yanis Varoufakis,...

Ya Kamata Nahiyar Afrika Ta Dauki Darasi Daga Annobar COVID-19

Ya Kamata Nahiyar Afrika Ta Dauki Darasi Daga Annobar COVID-19

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Fa’iza Mustapha Har yanzu duniya na ci gaba da...

Manufar Wariyar Launin Fata Ta Amurka Na Keta Hakkin Dan Adam

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Daga CRI Hausa A shekarar 1962, marubucin kasar Amurka, ‘dan...

Next Post
Rigakafin COVID-19 Na Kasar Sin Ya Bunkasa Yakin Da Nahiyar Afrika Ke Yi Da Cutar

Rigakafin COVID-19 Na Kasar Sin Ya Bunkasa Yakin Da Nahiyar Afrika Ke Yi Da Cutar

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version