Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Asusun ITF Zai Horar Da Matasa 300 A Kaduna

by
3 years ago
in LABARAI
2 min read
ITF Ta Fara Kokarin Kawo Karshen Rashin Aikin Yi Ga Matasa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Akalla sama da Matasa 300 ne za su ci gajiyar tallafi daga asusun hukumar  horar da Matasa sana’oi domin dogaro da kai, ITF, da ke Kaduna.

Manajan shiyya na ITF da ke Jihar Kaduna, Alhaji Yahaya Manu, shi ya sanar da hakan yayin da Shugabannin kungiyar ‘yan jarida ta kasa (NUJ) reshen Jihar Kaduna, su ka kai ma sa ziyara a ofishinsa da ke Kaduna.

Ya ce, kungiyar ‘yan jaridar Jihar Kaduna su ma za su amfana da shirin asusun, domin ganin sun bunkasa rayuwarsu baya ga aikin jarida.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Alhaji Yahaya Manu ya bukaci kungiyar ‘yan jaridar da ta dauki matakan da su ka kamata domin dakile ‘yan jarida na bogi, ya na mai cewa, “duk lokacin da mu ka shirya taro za ka ga ‘yan jarida guda 30 zuwa 40 wanda wasunsu ba mu gayyace su ba, amma da zarar ka tambaye su wurin da su ke aiki, sai su fada ma ka sunan wata kafar yada labaran da babu ita.

“Saboda haka ya kamata ku dauki matakan da su ka kamata wajen magance matsalar ‘yan jaridar bogi.”

A nasa jawabin, shugaban kungiyar na Jihar Kaduna, Kwamared Adamu Yusuf, ya bayyana gamsuwarsa a kan yadda asusun na ITF ya ke gudanar da aikinsu.

Kwamred Adamu Yusuf ya bayar da tabbacin cewa kungiyar NUJ za ta yi aiki kafada da kafada da Asusun domin cigaban ‘yan jaridun.

Shugaban kungiyar ‘yan jaridun ya ce,  NUJ za ta yi bakin kkarinta wajen tsabtace aikin jarida a Jihar Kaduna, da a daukacin kasar bakidaya.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar Sufiyya Ta Kasa Tayi Kira Akan Jaddada Zaman Lafiya

Next Post

Garanto Ta Rataye Kanta Bayan Wacce Ta Tsaya Mata Ta Gudu Da Bashin Banki

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
2 hours ago
0

...

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan  Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

by Sulaiman Idris
4 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Kisa Kan Zargin Batanci Ga Annabi: An Tsare Wadanda Aka Kama A Gidan Gyara Hali

by
4 hours ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
5 hours ago
0

...

Next Post
Kashe

Garanto Ta Rataye Kanta Bayan Wacce Ta Tsaya Mata Ta Gudu Da Bashin Banki

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: