Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Atiku Ya Yi Alhinin Rasuwar Shugaban PANDEF, Nkanga

by Muhammad
December 29, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
PANDEF
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

 

samndaads

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya nuna matukar kaduwarsa bisa mutuwar shugaban kungiyar dattawan Niger Delta wato ‘Pan Niger Delta Elders Forum’ (PANDEF), Air Commodore Idongesit Nkanga (mai ritaya).

Atiku a sakon ta’aziyyarsa da ya fitar na rashin Nkanga ya misaltasa a matsayin dan kishin kasa, mai hangen nesa wajen gudanar da lamura kuma fitaccen dan siyasa mai nagarta da ba za a iya mancewa da shi ba.

A cewar Atiku, “Marigayi Idongesit Nkanga ya himmatu sosai wajen hada kan jama’a, inganta zaman lafiya da cigaban shiyyar Niger Delta.

“Shi din ya kasance dattajo, mai cikakken tunani da amfani da tunaninsa, shugaba mai rikon gaskiya da amana, wanda kuma ya kasance shugaba mai kishin kasa,” inji Wazirin Adamawa.

Tsohon mataimakin shugaban kasar ya yi addu’ar fatan Allah albarkaci iyalan mamacin, kana ya basu hakurin rashi, ya kuma mika ta’aziyyarsa ga iyalan mamacin, gwamnati da al’ummar jihar Akwa Ibom da yankin Niger Delta bisa wannan babban rashin da suka yi.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamna Fintiri Ya Rattaba Hannu Kan Kasafin 2021

Next Post

Zulum Ya Katse Ziyara Bayan Kai Hari A Kauyukan Borno Uku

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Kauyukan Borno

Zulum Ya Katse Ziyara Bayan Kai Hari A Kauyukan Borno Uku

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version