Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Attahiru Ya Ba Sojojin Kasa Wa’adin Awa 48 Su Kwato Garin Marte

by Muhammad
February 23, 2021
in LABARAI
1 min read
Marte
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

Babban Hafsan Sojin Kasa (COAS), Manjo Janar Ibrahim Attahiru, ya bayar da wa’adin awanni 48 ga sojojin ‘Operation Lafiya Dole’ don kwato Marte daga ‘yan ta’addar Boko Haram da kuma kawar da sauran kauyukan da ke kusa da su, da suka hada da Kirenowa, kirta, Wulgo, Chikingudo al’ummomin kananan hukumomin Marte da Ngala a jihar Borno.

samndaads

Attahiru ya bayar da wannan umarnin ne a ranar Lahadi yayin da yake yi wa sojojin na Super Army 9, Dikwa jawabi. Ya ba sojojin tabbacin goyon bayan da ake bukata don gudanar da aikin, wanda ya ce dole ne a yi shi cikin awanni 48. “Wajibi ne a kwato Marte, Chikingudu, Wulgo Kirenowa da Kirta a cikin awanni 48 masu zuwa. Ya kamata ku kasance da tabbacin duk goyon bayan da kuke bukata a cikin wannan aiki mai wahala.

“Yanzu haka na zanta da kwamandan gidan wasu sansanoni, da kuma babban jami’in dake ba da umurni ga runduna ta 7, ba za ku bari wannan al’ummar ta fadi warwas ba. Koma ka yi abin da ake bukata kuma zan kasance a bayanka,” inji Attahiru.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rikicin Manoma Da Makiyaya: ’Yan Jarida Ke Rura Wutar Rikici A Nijeriya – Isa Yuguda

Next Post

Abuja: NAF Na Juyayin Rasa Hazikan Jami’anta Bakwai A Hatsarin Jirgin Yaki

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Muhammad
14 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post
NAF

Abuja: NAF Na Juyayin Rasa Hazikan Jami’anta Bakwai A Hatsarin Jirgin Yaki

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version