Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Ayi Dokar Tilasta Wa Maza Auren Matan Da Suka Yaudara -Harirah

by Tayo Adelaja
October 11, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Mansur Abubakar, Gombe

Hajiya Harirah Abdulsalam, Mace ce yar rajin kare yancin Mata ta koka kan yadda wasu Mazaje ke yaudarar da Mata suke hana su yin aure kuma su basa aurensu.

samndaads

Harirah Abdulsalam, ta bayyana bakin cikin ta kan hakan a lokacin da take zantawa da jaridar Leadership A Yau inda tace yana da kyau a samar da wata doka a ƙasar nan ta tilastawa Mazaje auren Matan da suke yaudara.

Tace wasu Mazan sun mayar da Matan waje waɗanda ba Matan su na cikin gida ba tamkar ba Mata ba domin a kullum burin su shi ne su ga sun sami hanyar da za su keta musu ‘yanci su kuma ketare su barsu.

A cewar ta irin haka ne yake hana wasu Matan yin aure saboda sun sa rai sun sami Mijin aure ashe mayaudari ne kuma ko anyi auren baya jimawa saboda da tsakani da Allah ya aure ta ba.

Daga nan sai Hajiya Harirah Abdulsalam, ta yi kira ga gwamnatocin jihohi da hukumomin kare yancin ɗan adam da sauran jami’an tsaro da za su samar da doka wacce za ta tilasta Namiji auren Matar da ya yaudara kuma a sa doka na hana saki har sai da ƙwaƙwaran dalili.

SendShareTweetShare
Previous Post

Badaƙalar Kamfanin NNPC

Next Post

Sanata Ahmed Lawan Na Fuskantar Bore

RelatedPosts

'Yan Adaidaita

An Sasanta Yajin Aikin ’Yan Adaidaita Bayan… Motocin ‘Kano Line’  Sun Koma Jigilar Jakara-Kasuwa

by Muhammad
1 week ago
0

Babu Hanunmu A Ciki Wannan Yaji – Shugaban ’Yan Adaidaita...

Adaidaita

Yajin Aikin Adaidaita: Acaba Ta Dawo A Kano

by Muhammad
1 week ago
0

Ya Jefa Jama’a Cikin Tsaka Mai Wuya Yadda Aka Koma...

Masu Garkuwa

Tattaunawa Da Masu Garkuwa: Yadda Gwamnonin Kaduna Da Neja Suka Raba Gari

by Muhammad
1 week ago
0

Shin Sheikh Gumi Ne Ya Raba Tsakani? Daga Nasir S....

Next Post

Sanata Ahmed Lawan Na Fuskantar Bore

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version