Ibrahim Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ba A Taba Samun Tsadar Albasa Irin Na Bana Ba– Musa Karfi

by Ibrahim Muhammad
December 20, 2020
in LABARAI
2 min read
Tsadar Albasa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An danganta ta’azzarar tsadar Albasa da aka samu a bana da cewa ya farune saboda yanayi da aka samu ta matsalar nomata da aka samu wasu wuraren basu kai ba. Shugaban kungiyar ‘yan Albasa na kasuwar karfi a Gundutse, Alhaji Musa Karfi ya bayyana hakan ga manema labarai.

Ya ce, su dai tunda suka harkar Albasa basu taba ganin lokacin da aka samu darajar tsadar Albasa Lamar wannan lokaci ba da takai ‘yan kwanakin baya sai da aka saida Buhun Albasa N60,000 wanda a yanzu nema da tayi saiki make samun buhunta a N40,000.A kudancin kasarnan kuwa said a aka rika saida Buhun Albasa akan N110,000 yanzu da tayi dan sauki make sayarwa N70,000. Albasa saida ta nemi tafi karfin masu dan saye na karamin bukatunsu.

samndaads

Ya ce za’a iya samun kyakkyawan cigaba idan manoman Albasa basu samu taimako daga Gwamnati kamar yanda sukasa rai za a tallafa musu amma uwar kungiyar ‘yan Albasa ta kasa da akace an baiwa Kudi basu baiwa na kasa ba da zai yi noma.

Ya ce, akwai tallafi da akace za’a basu an bayar a hannun kungiyar ta kasa amma daga baya ba’a san India suka yi ba.

Ta yi nuni da cewa yanzu noman Albasa yana yin baya yana neman fin karfin talaka saboda tsadar taki.

Alhaji Musa ya ce, idan aka sami yin noman Albasa a ranin nan za ta yi sauki sai dai ya koka da cewa akwai sassa da make noman Albasa sosai a Kano da Gwamnati ta dakatar suna kira ga Gwamnati ta  bada dama a cigaba da  noma a wurin dan hakan zai taimaka sosai.

Alhaji Musa Karfi ya jaddada kira ga uwar kungiyar yan Albasa na kasa su rika kulada na kasa a kowane yanayi don bunkasa cigaban Albasa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Aure Abu Ne Na Juriya Da Hakuri – Abdussamad Isyaka Rabiu

Next Post

Dan Majalisar Tarayya Na Dala Ya Yi Rabon Tallafi Ga Al’ummar Mazabarsa

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi ZaÉ“en Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Ibrahim Muhammad
43 mins ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Ibrahim Muhammad
8 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Ibrahim Muhammad
8 hours ago
0

A Juya KuÉ—in Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post
Hon. Alhasan Ado Doguwa

Dan Majalisar Tarayya Na Dala Ya Yi Rabon Tallafi Ga Al'ummar Mazabarsa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version