Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Ba Na Ko Dar Kan Manchester City -Mourinho

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kocin Manchester United  Jose  Mourinho yace baya tunanin kungiyar kwallon kafa ta Manchester city inda yace kungiyoyin da basu samu nasara ba wasanninsu na karshen sati sune a gabansa.

Mourinho ya bayyana hakane bayan da kungiyarsa ta Manchester united ta lallasa Eberton daci 4-0 a ranar lahadi a filin wasa na Old Trafford.

samndaads

A ranar asabar ne dai Manchester city ta lallasa Watford daci 6-0 har gida wanda hakan yasa kungiyar ta zama ta daya a kan teburin firimiya.

Mourinho ya kara da cewa, baya tunanin Manchester city, domin sun lashe wasansu, abinda yake tunani kawai shine kungiyoyin Tottenham, Asenal, Chelsea da Liberpool wadanda duk basu lashe wasannunsu ba, inda ya bayyana cewa kungiyarsa tasamu dama domin tasamu tazarar maki da kungiyoyin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Guguwar Maria Za Ta Iya Yin Banna Fiye Da Irma -Cibiyar Binciken Guguwa Ta Amurka

Next Post

Kotu Ta Hana Rooney Tuka Mota Na Tsawon Shekara Biyu

RelatedPosts

United

Manchester United Za Ta Iya Bawa Duniya Mamaki

by Muhammad
18 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Robert Pires,...

Zura Kwallaye

Ronaldo Yana Shirin Zama Wanda Ya Fi Zura Kwallaye A Duniya

by Muhammad
19 hours ago
0

A daren ranar Larabar data gabata dan wasa Cristiano Ronaldo...

Lampard

Ana Dab Da Korar Lampard A Chelsea

by Muhammad
2 days ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa shugabannin kungiyar ta...

Next Post

Kotu Ta Hana Rooney Tuka Mota Na Tsawon Shekara Biyu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version