Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Ba Na Tsoron Buhari Ya Kore Ni Daga Aiki – Ministar Mata

by Tayo Adelaja
September 6, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tsohuwar ‘yar takarar Gwamnan Jihar Taraba, kuma Ministar Mata a Gwamnatin Muhammadu Buhari, Hajiya Aisha Jummai Alhassan ta ce a shirya take ta marawa tsohon mataimakin Shugaban Kasa, Alhaji Atiku Abubakar baya matukar ya tsaya takara a zaben 2019.

Ta ce sam ba ta tsoron ajiye aikinta na yanzu matukar bukatar hakan ta taso, domin ta dogara da Allah wanda yake bada mulki a lokacin da ya so.

samndaads

A hirarta da sashen Hausa na BBC, Hajiya Aisha ta ce ‘yan adawa ne ke yi wa furucinta mummunar fahimta. A cewarta, da ma can ita tana goyon bayan muradun Atiku Abubakar, kasancewarsa ubangidanta, saboda haka ba ta ga dalilin da za ta juya masa baya ba.

Ta ce, koda Buhari zai tsaya takara a 2019, duk da cewa har yanzu bai nuna sha’awarsa ba, kuma shi ma Atikun bai ce mata zai tsaya ba, amma matukar su biyun za su tsaya, to za ta goyi bayan Atiku.

‘’Ina girmama Muhammadu Buhari a matsayinsa na Shugaban Kasa, kuma zan ci gaba da girmama shi a har karshen rayuwata, kasancewar mutumin kirki ne da ya san ya kamata.’’

SendShareTweetShare
Previous Post

Amai Da Gudawa Ya Kashe Sama Da Mutum 20 A Kebbi

Next Post

Abinda Aka Yi Wa ‘Yan Kwankwasiyya A Kano Alamun Nasara Ne – Nasir Isah

RelatedPosts

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
5 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Harshen Hausa

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

by Muhammad
6 days ago
0

Akwai Damuwa Kan Yadda Zamani Ke Tafiya Da Al’adun Bahaushe...

'Yan Kwaya

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Yadda Aka Tono ’Yan Kwaya A ’Yan Takara

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Next Post

Abinda Aka Yi Wa ‘Yan Kwankwasiyya A Kano Alamun Nasara Ne – Nasir Isah

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version