Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home MANYAN LABARAI

Ba Ni Da Hannu A Daukar Nauyin IPOB –Jonathan

by Tayo Adelaja
September 20, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad A. Abubakar

Tsohon Shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, ya ce ikirarin da Ministan yada labaran kasar, Lai Mohammed, ya yi na cewa wai ‘yan hamayya ne ke daukar nauyi tare da ingizo ‘yan kungiyar masu fafatukar kafa kasar biyafara.

Jonathan ya nuna cewa har yanzu gwamnatin Buhari na ci gaba da yada farfaganda maimakon mayar da hankali kan aikin da al’umma suka zabe ta domin shi.

A wata sanarwar da Reno Omokri, mataimaki na musamman kan shafukan sadarwar zamani ga Shugaba Goodluck Jonathan, ya wallafa a shafin kafar ‘Facebook’ na tsohon shugaban kasar, cewa idan gwamnatin Nijeriya ta san ‘yan hamayyar da ke daukar nauyin ‘yan IPOB, ta kama su tare da gurfanar da su gaban kotu, ba wai ta tsaya cika baki ba.

Mista Jonathan ya ce bai dace a yi amfani da sojoji wajen dakile laifuka a cikin gida ba, domin an ba su horarwar yakar abokan gaban kasa da ke waje ne.

Ya ce maimakon sojojii, ‘yan sanda ne ya kamata a yi amfani da su wajen kwantar da tarzomar cikin kasa.

Tsohon shugaban Nijeriyar ya kara da cewar, idan sojoji suka fara yi wa fararen hula barazana, to maimakon a kwantar da tarzoma sai hakan ya zama barazana ga mutane.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Kashe Magidanci A Hanyar Abuja

Next Post

Rikicin Biyafara: Matsayarmu Da Gwamnonin Kudu –Gwamna Shettima

RelatedPosts

Sufeton

Jan Aikin Da Ke Gaban Sabon Babban Sufeton ‘Yan Sanda

by Muhammad
4 days ago
0

Waiwaye Game Da Manyan Sufetocin Da Aka Taba Nadawa A...

Malaman

Yajin Aiki: Malaman Jami’o’i Sun Ratse, Na Kwalejojin Fasaha Sun Tsunduma  

by Muhammad
4 days ago
0

Malaman jami’o’i a karkashin kungiyarsu ta ASUU sun ratse daga...

Gada

Gina Gadojin Sama: Ko Gasa Gwamnonin Jihohin Arewa Ke Yi?  

by Muhammad
5 days ago
0

Ra’ayoyin Kanawa Game Da Gadar Buhari Me Ya Sa Tambuwal...

Next Post

Rikicin Biyafara: Matsayarmu Da Gwamnonin Kudu –Gwamna Shettima

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version