Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Ba Ni Da Muradin Neman Kujerar Sanata A 2019 –Makarfi

by
4 years ago
in SIYASA
1 min read
Ba Ni Da Muradin Neman Kujerar Sanata A 2019 –Makarfi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Tsohon shugaban riko na jam’iyar PDP ta kasa, Sanata Ahmed Mohammed Makarfi ya karyata bayanan da suke cewa yana da muradin tsayawa takarar Sanata a zaben 2019 da ke tafe.

Makarfi wanda ya nemi tikitin tsayawa takarar shugaban kasa a karkashin PDP da shi da wasu mutum 11 ya fadi ne a ya yin da mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya yi galba a kan dukkaninsu da kuri’u masu tulin yawa.

Rahotonin sun yi yawo kan cewar shi dai Makarfin yana shirye-shiryen fitowa neman kujerar Sanata a babban zaben 2019.

Labarai Masu Nasaba

2023: Duk Dan Takarar Da PDP Ta Tsayar Zai Samu Goyan Bayana —Bala Kauran Bauchi

Kano Ta Tsakiya: Ni Na Sa Kaina Sayen Fom Ba Ganduje Ba —Sanata Lado

Tsohon gwamna, ya shaida ha kan ne a ta cikin wata kwafin sanarwar da ya aike wa manema labaru dauke da sanya hanun Kakakinsa, Mukhtar Sirajo ya shaida cewar shi dai bai da wani muradi makamancin wannan, ya shaida cewar zancen babu gaskiya ko kadan a cikinsa.

Ya ce a maimakon haka, dukkanin ‘yan takarar da suka samu nasara a jam’iyyar wadanda aka zabesu a ya yin fidda gwani suna da cikakken iko da damar da zasu yi daukaka darajar tutar jam’iyar a idon duniya har ma ta kai ga nasara, don haka ne ya nemi su yi ha kan.

Ya ce, ya yi amanar cewar sauran jama’a kuma kamatuwa ya yi su karfafe su da mara musu baya wajen ci gabantar da harkar demokradiyya.

Ya dai shaida cewar shi dai babu wani yunkurin da yake yi na tsayawa takarar sanata a zaben 2019 don haka ne ya nemi masu hada wancan labarin da masu jinsu da su daina domin bashi da muradin ha kan.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Mahaddata 123 Ne Suka Gwabza A Minna

Next Post

Kauran Bauchi Ya Kaddamar Da Kwamitin Sulhunta ‘Ya’yan PDP

Labarai Masu Nasaba

Shirin Rage Kaifin Talauci A Bauchi Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido – Gwamna Bala

2023: Duk Dan Takarar Da PDP Ta Tsayar Zai Samu Goyan Bayana —Bala Kauran Bauchi

by
37 mins ago
0

...

Kano Ta Tsakiya: Ni Na Sa Kaina Sayen Fom Ba Ganduje Ba —Sanata Lado

Kano Ta Tsakiya: Ni Na Sa Kaina Sayen Fom Ba Ganduje Ba —Sanata Lado

by Abdulrazaq Yahuza Jere
5 hours ago
0

...

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

by Leadership Hausa
10 hours ago
0

...

2023 Siyasar Kano: Ganduje Ya Janye Takararsa Ta Sanata Ya Barwa Sanata Barau

2023 Siyasar Kano: Ganduje Ya Janye Takararsa Ta Sanata Ya Barwa Sanata Barau

by Leadership Hausa
10 hours ago
0

...

Next Post
PDP Ta Ba Matawallen Maradun Tikitin Takarar Gwamnan Zamfara

Kauran Bauchi Ya Kaddamar Da Kwamitin Sulhunta ‘Ya’yan PDP

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: