Umar A Hunkuyi">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ba Ni Da Sauran Burin Siyasa Bayan 2023 – Masari

by Umar A Hunkuyi
June 15, 2020
in LABARAI
1 min read
Fiye Da Yara 200, 000 Ke Fama Da Matsalar Tamowa A jihar Katsina
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan Jihar Katsina, Aminu Masari, ya shelanta cewa ba shi da sauran wani buri na siyasa a bayan shekarar 2023.

Gwamna Masari ya sake nanata cewa ba zai sake neman wani mukamin siyasa ba a bayan da ya riki mukamin gwamna har sau biyu.

samndaads

Masari wanda ya yi wannan jawabin ga manema labarai a gidan gwamnatin Jihar da ke Katsina, ya ce ya gwammace ya bai wa matasa dama su ma su taka tasu rawar.

Masari ya ce domin a shekarar 2023 shekarunsa na haihuwa za su cika 73 kenan cif-cif.

“Ba ni da wani burin yin takarar wani mukami a bayan wannan da nake a kai a halin yanzun, duk da ko a baya can ban taba zaton zan shiga harkar siyasa ba, sam siyasa ba ta daga cikin abinda na ke tunani amma sai ga shi kaddara ta fado da ni a cikin harkokin siyasar.

“Ba ni na kawo kaina siyasa ba, kaddara ce ta kawo ni, ban ma taba tunanin zamana kwamishina zai kai ni ga shiga siyasa ba, domin in har da na san hakan, to kila da ba zan karbi mukamin kwamishinan ba, domin ba ni da tabbacin zan iya harkokin siyasa domin ni mai aikin sana’ar hannu ne ban taba zama wani shugaba ba har sai da na kai matakin shugaban, don haka a lokacin fatana ba shi ne na yi takarar wani mukami ba, ba kuma na je majalisar Dattawa ba. Don haka ba zan yi hakan ba, in Allah Ya so a shekarar 2023 Ina cika shekaru 73 da haihuwa cif-cif, a lokacin kuma ni na gama nawa takarar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Akwai Yiwuwar Samun Sabuwar Annoba A Nijeriya – Minista

Next Post

Aisha Buhari Da Emeka Offor Sun Bada Gudunmawar Magani Na Dala 380,000 A Taraba

RelatedPosts

'Yan Bindiga Sun Kashe

‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basaraken Adamawa

by Umar A Hunkuyi
2 mins ago
0

Wasu da'akejin ma su garkuwa da mutane ne, sunyi garkuwa...

"yan fashi

Annobar Sace Farfesoshi Ta Kunno Kai A Arewa

by Umar A Hunkuyi
6 hours ago
0

An Sace Farfesa, An Kashe Dansa Da Mutum Uku A...

Kwamishinan Labarai

Korona: Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Taruka, Ta Umarci Ma’aikata Su Yi Zaman Gida

by Umar A Hunkuyi
6 hours ago
0

Gwamnatin Jihar Kano ta bada umarnin sake kafa dokar rufe...

Next Post
Aisha Buhari Da Emeka Offor Sun Bada Gudunmawar Magani Na Dala 380,000 A Taraba

Aisha Buhari Da Emeka Offor Sun Bada Gudunmawar Magani Na Dala 380,000 A Taraba

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version